
Kashim Shettima







Gwamnatin Tarayyar Najeriya, ta sanar da karbo rancen kuɗaɗe har dala miliyan 163 domin bunƙasa noman alkama a ƙasa baki ɗaya. Kashim Shettima ne ya bayyana.

Yayin da bakar wahala da fatara ke kara samun wuri a Arewa, mataimakin shugaban kasa Shettima zai rabawa talakawa abinci a jihohin Arewa maso Gabas.

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya taya Shugaba Tinubu da Kashim Shettima murnan yin nasara a kotun zaben shugaban kasa a ranar Laraba.

Mataimakin shugaban ƙasan Najeriya, Kashim Shettima ya bayyana cewa dukkanin yankunan ƙasar nan za su amfana da ayyukan cigaba na Shugaba Tinubu.

Kwamrad Timi Frank, tsohon jigon jam’iyyar All Progressives Congress ya bayyana hukuncin kotun zabe a matsayin juyin mulkin bangaren shari’a a Najeriya.

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Najeriya kuma ɗan takarar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya yi wa Kashim Shettima, martani mai zafi

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya ce jam’iyyar APC za ta yi wa dan takarar PDP, Atiku Abubakar ritaya zuwa Kombina inda zai dunga kiwon kajin turawa.

Kotun saurarn kararrakin zaben shugaban kasa ta kori karar da jam’iyyar Allied Peoples Movement (APM) ta shigar saboda rashin cancanta da hurumin sauraronta.

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi masu shirya kawo tarnaki a tsare-tsaren gwamnatin Shugaba Tinubu, ya ce ba za a dawo da tallafin mai ba.
Kashim Shettima
Samu kari