Kashim Shettima
ADC ta ce tikitin Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi zai kayar da Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaɓen 2027, tana mai danganta hakan da wahalar rayuwa a Najeriya.
Jigon ADC a Katsina, Dr Mustapha Inuwa, ya ce gwamnonin APC uku sun ziyarce shi ne domin neman auren diyarsa a madadin Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya gode wa Shugaba Bola Tinubu kan sake tsayar da Kashim Shettima takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya mika wa Kashim Shettima, takardar da ta tabbatar da tsayar da shi takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027 da ke tafe karkashin APC.
Daya daga cikin jagororin jam'iyyar APC a Najeriya, Farouk Aliyu ya bayyana cewa a yanzu, zaben 2027, Kiristoci ba su da matsala da tikitin Muslim Muslim.
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Ƙasa (NAHCON), ƙarƙashin jagorancin Shugabanta, ta yi albishir da shirin mayar wa mahajjata wasu daga cikin kudin da suka biya.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yabawa Bola Tinubu kan jajircewarsa wajen daukar matakai masu tsauri domin sauya tattalin arzikin Najeriya.
Yakubu Dogara ya musanta rahotannin cewa zai fice daga APC saboda tikitin Musulmi da Musulmi, yana mai tabbatar da goyon bayansa ga Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana wasu abubuwan da suka faru a lokacin da marigayi Muhammadu Buhari zai rasu. Ya yi kuka sosai.
Kashim Shettima
Samu kari