Kashim Shettima
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta umarci jama'a da su saka idanu a kan bayanan karatun Tinubu da Kashim Shettima.
Mataimakan takarar shugaban kasa na Bola Tinubu, Atiku Abubakar da Peter Obi sun jawo sabon zazzafar muhawara, yayin ake hasashen tasiri a zaben kasa na 2027.
Kungiyar PFN ta nuna adawarta da tsarin tikitin takara na Musulmi da Musulmi a zaben 2027, tana mai cewa Najeriya tana bukatar shugabanci mai cike da daidaito.
A labarin nan, za a ji irin martanin da masoya Bola Tinubu su ka yi wa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso game da cewa tikitin Muslim-Muslim matsala ce.
Shugaba Tinubu ya bukaci kasashen Afirka su hada kai wajen Allah wadai da hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu, yana jaddada goyon bayan ECOWAS.
ADC ta ce tikitin Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi zai kayar da Bola Tinubu da Kashim Shettima a zaɓen 2027, tana mai danganta hakan da wahalar rayuwa a Najeriya.
Jigon ADC a Katsina, Dr Mustapha Inuwa, ya ce gwamnonin APC uku sun ziyarce shi ne domin neman auren diyarsa a madadin Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya gode wa Shugaba Bola Tinubu kan sake tsayar da Kashim Shettima takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya mika wa Kashim Shettima, takardar da ta tabbatar da tsayar da shi takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027 da ke tafe karkashin APC.
Kashim Shettima
Samu kari