Kashim Shettima
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya bukaci masoyansa kar su kashe kuɗi wajen taya shi murnar cika shekaru 60, illa dai su taya shi da addu'a da ginin kasa.
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya tafi hutu zuwa Turai har na tsawon makonni 3, amma fada ta ce zai ci gaba da kula da harkokin kasar a kullum har ya dawo gida Najeriya.
Sakamakon matsalar rashin sanya sunayen da suka dace da kuma hada da wadanda ake zargi da rashin gaskiya, Shugaba Bola Tinubu ya dakatar da aikin kwamitin kamfe.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata AbdulAziz Yari ya bayyana yadda ya karbi jagorancin kwamitin yakin neman zaben Bola Ahmed Tinubu a inuwa jam'iyyar APC.
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya dawo Najeriya daga hutun makonni biyu, kwanaki biyu kafin ranar da aka tsara zai dawo daga hutun da ya tafi.
Ƙungiyar wasu ‘yan Arewa ta Tsakiya ta yi watsi da wuraren kiwon shanu da tikitin Musulmi da Musulmi a 2027, tare da neman a kawo ƙarshen kashe-kashe.
Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima ya fara hutun sati biyu tare da dukufa wajen karatu, yayin da ya yabi Shugaba Tinubu kan sauye-sauyen tattalin arziki.
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya fara hutun mako biyu na farko tun bayan hawansa mulki domin yin nazari da ƙara ƙwarewa kafin komawa bakin aiki.
Kashim Shettima ya ce shugaba Bola Tinubu ya cancanci yabo ba suka ba kan sauye-sauyen tattalin arziki, yana mai cewa ajiyar kuɗin ƙasashen waje ta haura $52bn.
Kashim Shettima
Samu kari