![Tsadar rayuwa: Kashim Shettima ya ba 'yan Najeriya mafita maimakon yin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/97418f2e4feef6a1.jpeg?v=1)
Kashim Shettima
![Tsadar rayuwa: Kashim Shettima ya ba 'yan Najeriya mafita maimakon yin zanga-zanga](https://cdn.legit.ng/images/560x315/97418f2e4feef6a1.jpeg?v=1)
![Kashim Shettima ya kaddamar da manyan ayyuka a Jigawa, an raba kyautar kudi](https://cdn.legit.ng/images/560x315/b0cf5a88f953be5c.jpeg?v=1)
![Bidiyo: Fusatattun matasa sun lalata manyan allunan hotunan Tinubu a Yobe](https://cdn.legit.ng/images/360x203/970126160f51c18e.jpeg?v=1)
![A karshe: Tinubu ya yarda akwai yunwa a Najeriya, ya dauki sabon mataki](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2f7ed96ca1fac366.jpeg?v=1)
![Tudun Biri: Gwamnatin Tinubu ta tuna da mutanen da sojoji suka jefa wa bam a Kaduna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0ffbf237620dde1d.jpeg?v=1)
!["Ba a bangaren fetur kawai ake samun arziki ba," Shettima ya bada shawara kan tattali](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2c6d8447996df812.jpeg?v=1)
![Gwamnati ta ba ma’aikatu da hukumomi umurnin sayen kayan da aka kera a Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8271526aa84dc09f.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya umurci ma'aikatun gwamnati kan sayen kayan da aka kera a Najeriya domin habaka tattalin arziki.
![Gwamnatin Najeriya ta fara haramar sayowa Tinubu da Shettima jirgin sama a kasar waje](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c109266e1ecf2bdb.jpeg?v=1)
A lokacin da ake kuka kan tsadar rayuwa da farashin abinci, gwamnatin tarayya ta na kokarin sayo jirgin biliyoyi domin fadar shugaban kasa daga kasar waje.
!["Ku yi masa adalci"; Shettima ya roki 'yan Najeriya alfarma 1 game da Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/97418f2e4feef6a1.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya roki 'yan Najeriya su yiwa Bola Tinubu adalci wurin kimanta gwamnatinsa yayin da ya ke kokarin inganta Najeriya.
![Shettima ya sa labule da gwamnoni kan sabon mafi ƙarancin albashi da wasu batutuwa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8a73692a505def74.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima da gwamnonin jihohi sun shiga taron majalisar tattalin arziki a Villa, za su tattauna batun mafi ƙarancin albashi.
![Ana cikin matsalar rashin tsaro, Shettima ya fadi shirin Tinubu kan 'yan bindiga](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b83e0a6182940579.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa a shirye shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yake domin kawo karshen matsalar rashin tsaro.
!["Bai ya kyamar 'yan Arewa," Kashim Shettima ya kare Tinubu, ya yabawa Abba Gida Gida](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f738c3a7606f7d24.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kare sukar da wasu ke yi ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na cewa ya tsani 'yan Arewa, ya ce hakan ba gaskiya ba ne.
![Majalisa ta yi bayani kan sayowa shugaban kasa da mataimakinsa sabon jirgin sama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/62f19064b6aafda5.jpeg?v=1)
Shugaban majalisar dattawan kasar nan, Godswill Akpabio ya musanta labarin cewa sun amince da sayowa shugaban kasa da mataimakinsa sabon jirgin sama.
![A karshe, Tinubu ya fadi abin da ya ruguza Arewa, ya nemo hanyoyin dakile matsalolin](https://cdn.legit.ng/images/190x107/db1a78fcd9555f8d.jpeg?v=1)
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana rashin adalci a matsayin babban abin da ya jawo rashin tsaro a Arewacin Najeriya inda ya nuna damuwa kan yadda matsalar ke karuwa.
![Duk da jimamin rasuwar Surukarsa, Kashim Shettima ya tura sako kan tsige Sarkin Musulmi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/185b3b7d393b1147.jpeg?v=1)
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya gargadi gwamnatin jihar Sokoto kan yunkurin da ta ke yi na cire sarkin musulmi, daga mukaminsa bayan MURIC ta fallasa.
Kashim Shettima
Samu kari