Kashim Shettima
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya kaddamar da tallafin Naira biliyan ɗaya ga iyalai a Akwa Ibom domin karfafa kananan kasuwanci da rage talauci kai tsaye.
Mai martaba Sarkin Gumel, Alhaji Ahmed Mohammed Sani II ya cika shekara 54 a sarauta. Kashim Shettim. Sultan, manyan kasa da gwamna Namadu sun hallara Jigawa.
Majalisar Tattalin arziki ta kasa (NEC) ta amince da ware Naira biliyan 100 domin gyara cibiyoyin horar da jami'an yan sanda da sauran hukumomin tsaro a kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ta aika sako ga 'ya'yanta a fadin Najeriya game da manyan taruka biyu da za a gudanar a Abuja.
Kungiyar MURIC ta caccaki Rabaran Dachomo kan ikirarin cewa gwamnatin Musulmi da Musulmi ta haifar da “kisan gilla ga Kiristoci”, tana cewa maganarsa ba ta da tushe.
A labarin nan, za a j cewa Shugaban yankin na cocin Church Of Christ in Nations Fasto Ezekiel Dachomo, ya ce 'yan siyasa na kokarin musuluntar da Najeriya.
Gwamnonin jihohin Kano, Bauchi, Gombe, Neja da Bauchi sun halarci jana'izar Dahiru Usman Bauchi. Kashim Shettima, Atiku Abubakar da Nuhu Ribadu sun je sallar.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya isa Bauchi domin wakiltar Shugaba Tinubu a jana’izar fitaccen malami, Sheikh Dahiru Usman Bauchi. Manyan sun halarta.
A karshe dai shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura mataimakinsa, Sanata Kashim Shettima ya wakilce shi a taron G20 da za a yi a karshen mako a Afirka ta Kudu.
Kashim Shettima
Samu kari