
Jihar Enugu







Yayin da ake tunkarar babbam zaben shugaban kasa da na gwamnoni, jam'iyyar AAC ta wayi gari cikin rigingimun da ta kai ga dakatar da manyan yan takara hudu.

A cikin watanni shida na farkon shekarar 2022 yan Najeriya sun siya lemun kwalba da giya wanda kudinsu ya kai Naira biliyan 599.11. Hakan na nuna cewa an samu

Rundunar yan sandan jihar Enugu sun damke wasu manyan ‘yan ta’adda hudu da aka dade ana nema. An kama su da miyagun makamai da suka hada da bindigu da harsasai.

wasu mahara da ba'a san ko suwaye ba, sun kai hari kan wasu masallata a yau juma'a, yayin da suke gudanar da ibada sallar juma'a wacce ake gudanar duk sati

Yadda wani mai sai da maganin gargajiya da kuma yake bada maganin Bindga ya kashe wani mai wanda yaje neman magani a wajen sa. Jami’an yan sanda sun damkeshi.

Wasu jama'ar unguwar Imama sun damke wani makiyayi da sukawa zargin kashe dan'uwansa Fulani tare da jefa gawarsa cikin buhun da kuma kwashe masa dabbobinsa.
Jihar Enugu
Samu kari