Jihar Enugu
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta shiga matsala bayan an samu sabanin shugabanci lamarin da ke neman kassara ta a jihar Enugu.
Taron da jam'iyyar NDC ta shirya domin zaben shugabanni a jihohi ya rikida zuwa rigima a jihar Enugu, yan daba sun tayar da hargitsi a wurin taron yau Talata.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin Bola Tinubu ya lallaba ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP sannan zai nemi kujerar gwamnan jiharsa.
Gwamnatin Enugu ta saka harajin ₦150m ga ƴan takara don neman izinin tallan yaƙin neman zaɓe. ENSSAA ta ce dole ne a biya kuɗin kafin fara kamfen na 2026 da 2027.
Rundunar yan sanda a jihar Enugu ta tabbatar da rasuwar fasinjoji 11 bayan wata babbar bishiya ta fado kansu bayan sun tsaya a karkashinta suna tafiya.
Shugaban kungiyar 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu ya bukaci mutane su koma fita aiki, bude kasuwanni, bankuna ranar Litinin a jihohin Kudu maso Gabas.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta tabbatar da cewa kisan da Birtaniya ta yi wa wasu ƴan Najeriya a Enugu ya keta hakkinsu na ɗan adam, kuma dole a biya diyyam
Majalisar dattawan Najeriya ta yi zama na musamman domin girmama marigayin Sanatan Enugu ta Arewa, Okechukwu Ezea wanda ya mutu a watan Nuwamba, 2025.
Yan bindiga sun kashe yan sanda 2 tare da ƙona motar sintiri a Enugu; CP Giwa ya ba da umarnin cafke maharan dake da raunukan harsashi a jikinsu.
Jihar Enugu
Samu kari