Jihar Enugu
Tsohon ministan kirkire-kirkire da fasaha, Uche Nnaji ya yi martani game da cewa ya samu gayyata daga ICPC kam binciken da ake yi kan zargin jabun takardun karatu.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Fulani mazauna Kudu maso Gabas da Kudu maso Yamma sun fara barin yankunan saboda tsangwama da zargin aikata laifuka.
Kotun tarayya da ke Abuja ta yi umarni da a kama tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji bayan karar da hukumar ICPC ta shigar game da shi.
DSS tare da hadin gwiwar sojojin Najeriya sun dakile wani babban hari da kungiyar ESN ta shirya kai wa a yankin Kudu maso Gabas tare da kwato makamai.
Matasa da shugabannin yankin Uzo Uwani a Enugu sun yi watsi da kudirin Matthias Ezeaku na takarar majalisar wakilai a NDC saboda kalamansa kan addini.
Jam'iyyar PDP ta tsagin Nyesom Wike ta bayyana tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji a matsayin dan takarar gwamnan jihar Enugu a zaben 2026.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta shiga matsala bayan an samu sabanin shugabanci lamarin da ke neman kassara ta a jihar Enugu.
Taron da jam'iyyar NDC ta shirya domin zaben shugabanni a jihohi ya rikida zuwa rigima a jihar Enugu, yan daba sun tayar da hargitsi a wurin taron yau Talata.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon Minista a gwamnatin Bola Tinubu ya lallaba ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP sannan zai nemi kujerar gwamnan jiharsa.
Jihar Enugu
Samu kari