![Fusataccen malamin addini ya zane mabiyansa kan saba doka, sun sha mamaki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a8dd6eab9be59cd1.jpeg?v=1)
Jihar Enugu
![Fusataccen malamin addini ya zane mabiyansa kan saba doka, sun sha mamaki](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a8dd6eab9be59cd1.jpeg?v=1)
![PDP ta fadi yadda za a dawo da farashin abinci da man fetur kamar lokacin mulkinta](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d647fa0e540d68aa.jpeg?v=1)
![PDP ta fadi lokacin kwace kujerun da ta rasa a hannun jam'iyyun siyasa, ta sha alwashi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/b9ec938420357397.jpeg?v=1)
!["Yan ta'adda na barna a tituna fiye da rashin kyawun hanyoyi," Shugaban Jami'a](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9d819e1d1eb176f2.jpeg?v=1)
![Nnamdi Kanu: Obasanjo ya bayyana abin da ya tattauna da gwamnonin kudu a bayan labule](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5544743edc197855.jpeg?v=1)
![Jihar Adada: Muhimman abubuwa 5 game da shirin kirkirar sabuwar jiha a Kudu maso Gabas](https://cdn.legit.ng/images/360x203/3dcc2cb4781ac9ae.jpeg?v=1)
![Nnamdi Kanu: Gwamnonin Kudu Maso Gabas sun fadi matsayarsu kan sakin shugaban IPOB](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ec661a0221ae5ce0.jpeg?v=1)
Kungiyar gwamnonin yankin Kudu maso Gabas sun cimma matsaya kan batun shari'ar da ake yiwa shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu. Za su gana da Tinubu.
![Fitacciyar jarumar fina finan Najeriya ta rigamu gidan gaskiya, masoyanta sun yi jimami](https://cdn.legit.ng/images/190x107/600f039683920b59.jpeg?v=1)
Masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood ta sake shiga jimami bayan rasuwar fitacciyar jarumarta, Stella Ikwuegbu da aka fi sani da Madam Koikoi a jiya Lahadi.
![Ma'aikatan lantarki sun fusata gwamnan Enugu, ya ba da izinin rufe kamfanin wutan EEDC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/48f01e0237876e09.jpeg?v=1)
Hukumar raya babban birnin Enugu (ECTDA), ta rufe ofisoshin kamfanin rarraba wutar lantarkin Enugu (EEDC) da ke a jihar Enugu kan datse wutar gidan gwamnati.
![Karin albashi: Fitaccen malamin addini ya fadi abin da 'yan Majalisu ya kamata su dauka](https://cdn.legit.ng/images/190x107/af543b132f45308c.jpeg?v=1)
Fitaccen Fasto a Najeriya, Ejike Mbaka ya ce ya kamata 'yan Majalisun Tarayya da gwamnoni su fara daukar N62,000 a matsayin mafi karancin albashi.
![Ana daf da gudanar da zabe, 'yan bindiga sun harbe jigon dan takarar PDP](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a8dd6eab9be59cd1.jpeg?v=1)
Yayin da ake shirin gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Enugu, wasu ‘yan bindiga sun yi ajalin wani dan takarar PDP a karamar hukuma, Hon. Ejike Ugwueze.
![Kamfanin rarraba wuta zai yanke lantarki a gidajen gwamnati 5, CBN, NDLEA da jami'o'i](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0d493569b107da7f.jpeg?v=1)
Kamfanin rarraba wutar lantarki a kudu maso gabas (EEDC) ya ba gidajen gwamnati da manyan ma'aikatu wa'adin katse musu lantarki. EEDC ya ce sun ci bashi sosai.
![Shaguna sun kone bayan gobara ta tashi a babbar kasuwar Katako](https://cdn.legit.ng/images/190x107/2fefdb62e5c605d5.jpeg?v=1)
An samu tashin wata gobara a kasuwar Katako da ke birnin Enugu, babban birnin jihar Enugu a ranar Talata. Shaguna biyar da ke cikin kasuwar sun kone.
![An kame satasan da suka yi amfani da bindigar sasan yara wajen Sace mota a Enugu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bb48a64a843c6583.jpeg?v=1)
Wasu matasa a jihar Enugu sun yi amfani da bindigar wasan yara wajen kwace motar wani mutum, amma sun shiga hannu bayan da 'yan sanda suka tasa su gaba.
![Gwamnatin tarayya ta hada kai da Enugu domin sarrafa rogo zuwa sinadarin fetur](https://cdn.legit.ng/images/190x107/bc4a81daae00cc68.jpeg?v=1)
An yi kyakkyawar hadaka tsakanin gwamnatin tarayya da jihar Enugu inda aka fara noman rogo tare da sarrafa shi zuwa sinadarin man fetur. Yanzu shirin ya yi nisa.
Jihar Enugu
Samu kari