
Aiki a Najeriya







An bayyana yadda aka garkame gidan rediyo da talabijin na AIT da RayPower a jihar Rivers bayan da aka samu sabani tsakanin gwamnatin jihar da kuma kamfanin.

Kamfanin siminti na Dangote ya karyata jita-jitar cewa ya bambanta farashin siminti a Najeriya da sauran kasashen Afirka ta Yamma kamar su Jamhuriyar Benin.

Tsohon shugaban hukumar NBS, Dakta Yemi Kale ya soki tsarin da aka bi na bayyana rahoton raguwar rashin aikin yi a kasar, ya ce babu hankali a cikin alkaluman.

A wani bidiyon da aka yada, an ga lokacin da wani zaki ya tsorata bayan ganin yadda aka jefa masa akuya. Jama'a sun shiga mamakin abin da ya faru da zakin.

Karuwai a jihar Kano sun bayyana cewa, akwai matsala a yanzu tun bayan cire tallafin man fetur. A cewarsu, yanzu haka ba sa samun kwastoma saboda tsabar fatara.

Hukumar Kididdiga ta Kasa, NBS ta bayyana cewa rashin aikin yi a Najeriya ya ragu da kaso 4.1 cikin dari a farkon shekarar 2023 wanda hakan ci gaba ne sosai.

Faifan bidiyon kyawawan 'yan mata na kwaba siminti tare da dibar bulok ya bai wa mutane mamaki, yayin da wasu ke yabon kwazonsu, wasu ko gargadi su ke musu.

Kungiyar mata injiniyoyi a Najeriya sun roki Tinubu ya tabbatar da ba su damar gyara matatun man Najeriya a cikin kankanin lokacin da ba a yi tsammani ba..

Wani dan nahiyar Afrika ya shafe shekaru 20 a kasar Kanada amma bai tara kudin da suka kama kara suka karya ba. Ya ce yanzu dai ya dawo ya ci gaba da yi a gida.
Aiki a Najeriya
Samu kari