Aiki a Najeriya
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da hanyar Jos Akwanga da za ta bi ta jihohin Maiduguri Kaduna, Jos, Bauchi, Gombe da daga jihar Nasarawa.
Hukumar FRSC ta sanar da fara ɗaukar aiki na shekarar 2026 daga 3 ga Yuli, inda za ta ɗauki ma’aikata a matakai uku tare da gargadin jama’a kan masu damfara.
Ministan yada labarai Mohammed Idris ya ce Shugaba Tinubu na shirin inganta walwalar ma’aikatan bangaren yada labarai domin kara bunkasa ayyukan gwamnati.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya amince da fadada shirin daukar wadanda suka gama digiri da sakamako mai daraja ta farko aikin gwamnati kai tsaye.
A labarin nan, za a ji cewa David Umahi, Wanda shi ne ministan ayyuka a Najeriya ya bayyana yadda Bola Tinubu ya yi rabon aikin tituna tsakanin Arewa da Kudu.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce lokaci ya yi da jama'a za su fara ganin amfanin manufofin gwamnati a rayuwarsu ta yau da gobe.
A labarin nan za a ji cewa sababbin dokokin haraji sun fara aiki a yayin da aka fara kaddamar da sabon tsarin lambar haraji ga dukkanin 'yan Najeriya.
Gwamnatin Tarayya ta amince da ayyukan N1.17tr a Kaduna, da suka haɗa da layin dogo mai tsawon 50km da hanyar Birnin Gwari domin haɓaka tsaro da tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince a kashe sama da Naira biliyan 21 domin a farfaɗo da matatun ruwan Kano da suka daina aikinsu.
Aiki a Najeriya
Samu kari