Aiki a Najeriya
A labarin nan, za a ji hadimin shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana wuraren da ake zuba kudin kasar nan, musamman basussukan da aka karbo a kasashen waje.
ECOWAS ta buɗe neman shiga shirin horas da matasa masu digiri na 2027, inda ƴan Najeriya masu shekaru 32 zuwa ƙasa za su iya samun aikin shekara daya.
Hukumar Kwastam a Najeriya ta sanar da fara daukar ma'aikata duk shekara, tare da bayyana cewa za ta bude daukar ma'aikatan 2026 daga baya a bana.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kano ta yi farautar wasu mutane da ake zargin su na sayar da filayen gwamnatin jihar Kano duk da haramcin hakan.
Hukumar Federal Character Commission ta bayyana kura-kurai guda bakwai da ke hana masu neman aikin gwamnati samun nasara, tare da gargadin su guji masu damfara.
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta fitar da jerin sunayen wadanda suka yi nasara a daukar ma'aikatan 2024/2025, tare da bayyana matakan da za su bi.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar fansho ta jihar Kano ta garzaya kotu domin a dawo da hakkokin wani ma'aikaci da aka aika wani asusu na daban.
Gwamnatin Zamfara ta fara ɗaukar sababbin malamai 3,050 domin koyarwa a makarantun firamare da ƙananan sakandare, tare da bayyana sharuddan neman aikin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yuauf na shirin kawo karshen rashin ruwa a wasu kauyuka da ke kananan hukumomi a cikin yan kwanakin nan.
Aiki a Najeriya
Samu kari