Aiki a Najeriya
Hukumar Federal Character Commission ta bayyana kura-kurai guda bakwai da ke hana masu neman aikin gwamnati samun nasara, tare da gargadin su guji masu damfara.
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS) ta fitar da jerin sunayen wadanda suka yi nasara a daukar ma'aikatan 2024/2025, tare da bayyana matakan da za su bi.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar fansho ta jihar Kano ta garzaya kotu domin a dawo da hakkokin wani ma'aikaci da aka aika wani asusu na daban.
Gwamnatin Zamfara ta fara ɗaukar sababbin malamai 3,050 domin koyarwa a makarantun firamare da ƙananan sakandare, tare da bayyana sharuddan neman aikin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yuauf na shirin kawo karshen rashin ruwa a wasu kauyuka da ke kananan hukumomi a cikin yan kwanakin nan.
A labarin nan, za a ji cewa uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta shirya zaben wasu daga cikin matan Kano a koya masu sana'ar soya kosai.
Shirin The Power Force zai bai wa matasa 5,000 horo kan yadda ake girka mitocin lantarki masu amfani da fasahar zamani. Ga abubuwan da ya kamata ku sani.
Surutu ya yi yawa a kan canza khaki zuwa atamfa ga masu NYSC. Ministan matasan Najeriya ya tabbatar da cewa misali kurum ya bada da yake bayanin sauyin da aka kawo.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da shirin horas da matasa 5,000 kan girka mitar lantarki domin samar da ayyukan yi da rage matsalar cajar hasashen amfani da wuta.
Aiki a Najeriya
Samu kari