Aiki a Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu ta shirya zaben wasu daga cikin matan Kano a koya masu sana'ar soya kosai.
Shirin The Power Force zai bai wa matasa 5,000 horo kan yadda ake girka mitocin lantarki masu amfani da fasahar zamani. Ga abubuwan da ya kamata ku sani.
Surutu ya yi yawa a kan canza khaki zuwa atamfa ga masu NYSC. Ministan matasan Najeriya ya tabbatar da cewa misali kurum ya bada da yake bayanin sauyin da aka kawo.
Shugaba Bola Tinubu ya sanar da shirin horas da matasa 5,000 kan girka mitar lantarki domin samar da ayyukan yi da rage matsalar cajar hasashen amfani da wuta.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kaddamar da hanyar Jos Akwanga da za ta bi ta jihohin Maiduguri Kaduna, Jos, Bauchi, Gombe da daga jihar Nasarawa.
Hukumar FRSC ta sanar da fara ɗaukar aiki na shekarar 2026 daga 3 ga Yuli, inda za ta ɗauki ma’aikata a matakai uku tare da gargadin jama’a kan masu damfara.
Ministan yada labarai Mohammed Idris ya ce Shugaba Tinubu na shirin inganta walwalar ma’aikatan bangaren yada labarai domin kara bunkasa ayyukan gwamnati.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Radda ya amince da fadada shirin daukar wadanda suka gama digiri da sakamako mai daraja ta farko aikin gwamnati kai tsaye.
A labarin nan, za a ji cewa David Umahi, Wanda shi ne ministan ayyuka a Najeriya ya bayyana yadda Bola Tinubu ya yi rabon aikin tituna tsakanin Arewa da Kudu.
Aiki a Najeriya
Samu kari