Aiki a Najeriya
Ƙasar Saudiyya ta amince da ɗaukar ’yan Najeriya aiki a hukumance bayan yarjejeniya da aka ƙulla domin tsara daukar ma’aikata da kare hakkokinsu.
Ma'aikatan Abuja sun daukaka kara kan hukuncin kotu yayin da yajin aikin JUAC ya tsayar da harkokin asibitoci da makarantu a dukkan kananan hukumomi.
Gwamnatin Gombe ta tabbatar da mutuwar Ibrahim Nazifi mai neman aiki soja, yayin atisaye a Zaria a Kaduna ta mika ta’aziyyar Allah ya gafarta masa.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi alkawarin cicciba rayuwar matasa akalla 50,000 a cikin wani tsari na sama masu abik dogaro da Kai.
Gwamna Monday Okpebholo ya biya ma'aikatan Edo albashin watan 13, lamarin da ya sa ma'aikata suka yaba masa domin zai taimaka musu wajen biyan kudin makarantar yara.
A labarin na, za a ji Barista Abba Hikima da Dr. Bello Galadanchi na ci gaba da bibiyar batun N-power a kotun ma'aika domin kwato hakkin matasan Najeriya.
A labarin nan, za a ji Ministan ayyuka, David Umahi ya shaidawa mazauna shiyyarsa muhimmanci ayyukan Bola Tinubu wajen cigaban yankin, yana neman kuri'a a 2027.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Jihar Gombe ta samu bankado wasu ma'aikatan bogi 500 da ke jawo mata asarar biliyoyin Naira, an inganta aiki da kuɗin.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar kashe gobara ta Kano ta tabbatar da afkuwar wata mummunan gobara da ta jawo asarar makuda kudi ga yan kasuwa a jihar.
Aiki a Najeriya
Samu kari