Aiki a Najeriya
Ministan harkokin cikin gida, Dr. Tunji Ojo ya ba da umarnin gyara shafin daukar aikim hukumomin da ke karkashin CDCFIB, kuma ga dukkan alamu an aamu ci gaba.
Hukumar CDCFIB ta saki sunayen masu neman aiki a hukumomi hudu; NIS, FFS NSCDC da NCoS domin zuwa mataki na gaba idan sun yi nasara a matakin farko.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin rarraba hasken wutar lantarki ya bayyana cewa za a samu matsalar daukewar wuta a wasu yakunan babban birnin tarayya.
Hukumar CDCFIB ta kori jami’an shige da fice 11, ta ladabtar da wasu 21 saboda cin hanci, karya doka da rashin ladabi, inda ta kuma ja kunne sauran jami'an NIS.
Jam'iyyar APC ta sanya albarka bayan Gwamna Hope Uzodinma ya horar da matasa 50,000 a Imo ta hanyar shirin 'SkillUp' Imo domin ba su ƙwarewar zamani.
A labarin nan, za a ji cewa wata wata babbar kotu da ke zamanta a jihar Ogun ta umarci Sufeton 'yan sanda na kasa da ya gaggauta kamo mata Farfesa Manmoud Yakubu.
A labarin nan, za a ji cewa jihar Kano ta kara zarra a tsakanin takwarorinta, inda ta samu tara kudin shiga da ya ninka zuwa 100% daga abin da aka tara a baya.
A labarin nan, za a ji cewa bayan daga likkafar tsohon shugaban hukumar, Abba Kabir Yusuf ya nada Dr. Suraj Sulaiman jagorancin hukumar kiddiga ta Kano.
A labarin nan, za a ji cewa mutanen da su mallaki tashar tsandauri ta Kano sun bayyana abin da su ka sani a kan hannun jarin gwamnatin jihar a kamfaninsu.
Aiki a Najeriya
Samu kari