Zaben Shugaban kasan Najeriya
Dan uwan tsohon shugaban kasa, Azibaola Robert, ya karyata labarin da ake yadawa cewa Goodluck Jonathan ya yi fatali da batun fitowa takara a 2027.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya bayyana cewa PDP ta fara nazari kan yiwuwar bai wa Jonathan ko Peter tikitin takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Gwamna Bala Mohammed ya ce PDP ba za ta maimaita kuskuren da ta yi a 2023 ba wanda ya jawo mata faduwa zaben. Ya ce jam'iyyar na bukatar Kirista dan Kudu a 2027.
Gwamna Bala Mohammed, ya bayyana cewa akwai bukatar jam’iyyar PDP ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa daga Kudu, kuma Kirista don gudun maimaita kuskuren APC.
Babban malamin addinin kirista a Ibadan, Oluwarotimi Adeyeyeya ce matukar tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya tsaya takara, to shi zai samu nasara a 2027.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa ya jingine burinsa na ganin ya mulki tarayyar Najeriya domin a samu hadin kai a cikin jam'iyyar PDP.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kara da sauran 'yan takarar da za su nemi takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC. Jam'iyyar ta ce za ta ba kowa dama a 2027.
Jigon PDP a Oyo, Babalola ya ce Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo yana da duk abin da ake bukata na zama shugaban kasa da ceto Najeriya daga kakanikayi.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ce akwai hikima a mika tikitin takarar Shugaban Ƙasa zuwa Kudancin Najeriya a zaɓen 2027.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari