Zaben Shugaban kasan Najeriya
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP ta bayyana shirinta na bai wa tsohon shugaban ƙasa, Dr. Goodluck Jonathan takara a zaɓen 2027 ba tare da hamayya ba.
A labarin nan, za a ji yadda jagora a jam'iyyar APC mai mulki ya shawarci shugaban kasa, Bola Tinubu da jama'arsa su dakata da batun neman takara.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan ayyuka, David Umahi ya ƙaryata masu cewa babu wani kataɓus da gwamnatin Bola Tinubu ta yi a Kudu maso Gabas.
A labarin nan, za a ji cewa Salihu Tanko Yakasai, hadimin tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya soki salon mulkin da Tinubu ya dauka.
Hukumar zabe ta INEC za ta fara rajistar masu zabe a dukkan jihohin Najeriya 36 da Abuja. Farfesa Mahmood Yakubu ya ce za a fara rajistar ne a ranar 18 ga Agusta.
Tsohon sanatan Kogi ta Yamma, Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa haɗakar ƴan adawa za ta zaɓo wanda zai iya kifar da shugaban ƙasa Bola Tinubu a akwatun zaɓe.
Tsohon mai neman takarar shugaban ƙasa a inuwar APC, Nicolas Felix, ya ce Bola Tinubu zai ci zaɓen 2027 da ƙuri'u akalla miliyan 15 domin ADC ba za ta iya ba.
Dr. Emeka Kalu ya bayyana cewa tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar n ada gogewar da zai iya ceto Najeriya daga matsi da rashin tsaro.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta fito ta yi magana kan batun cewa an kafa ta ne don cika burin Atiku Abubakar na zama shugaban kasa. Ta ce sam ba haka ba ne.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari