Zaben Shugaban kasan Najeriya
‘Yan siyasa takwas sun yi hasashen faduwar Tinubu a 2027, suna masu cewa rashin tsaro, talauci da gazawar gwamnati zai hana Shugaba Bola Tinubu nasara a zaɓen gaba.
A labarin nan, za a ji yadda wani jagora a APC, Dominic Alancha ya gano matsaloli uku da za su iya jawo wa jam'iyyarsa asarar kujerar Shugaban Kasa a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Abuja Nyesom Wike ya ce ba kishin kasa ne ya sanya Babachir Lawal ke tsananin adawa da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ba.
Reno Omokri ya ce dalilai 20 za su tabbatar da amincewar 'yan Najeriya da Tinubu, daga tattalin arziki zuwa tsaro da ilimi, abin da zai sa a sake zabarsa a 2027.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta kore fargabar da yan Najeriya ke yi game da tarwatsewar Atiku Abubakar, Peter Obi da Rotimi Amaechi kafin babban zaben 2027.
Hukumar zabe ta kasa, INEC ta fara rajistar masu kada kuri'a a jihohin Najeriya 36 da birnin tarayya Abuja. Peter Obi ya bukaci 'yan Najeriya su mallaki katin zabe.
Primate Elijah Ayodele, shugaban cocinIESC ya yi hasashen cewa wasu ’yan takarar ADC biyu za su hana Shugaba Bola Tinubu da Atiku Abubakar lashe zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin APC a Kudu masi Yamma sun yi wani zama, inda su ka yanke hukuncin sake zaben Bola Tinubu a kakar zaben 2027.
Sanata Wadada ya ce Tinubu ya riga ya mallaki kujerar shugaban ƙasa ta 2027, ya kalubalanci ‘yan adawa da su fito da tsare-tsare na gaskiya maimakon 'sukar banza'.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari