Zaben Shugaban kasan Najeriya
Fitaccen jarumin Kannywood, Kenneth Okonkwo ya bayyana cewa yana da kwarin gwiwar cewa ADC za ta karbe mulki daga hannun Shugaba Tinubu a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Gbenga Daniel ya ce akwai bukatar ƴan Najeriya sun sake zaɓen Bola Tinubu a 2027 idan suna son ci gaba da morar ayyukan alheri.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya samu tagomashi a batun zaben shekarar 2027. Kungiyar Cagram ta yi wa Shugaba Tinubu alkawarin samun miliyoyin kuri'u.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Wike ya caccaki masu kokarin dawo da tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan fagen siyasa tare da ba shi tikitin PDP a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ta karyata zargin da PDP ta yi mata na kokarin fara yakin neman zaben Tinubu kafin lokacin da INEC ta tanada.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Abia ta ce Goodluck Jonathan na da cikakken hakkin tsayawa takarar shugaban kasa a 2027, amma sai ya bi tsarin jam’iyya da kundin kasa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago ya ce 'yan Arewa za su bada wa 'yan siyasa irinsu Nasir El-Rufa'i da Aminu Waziri Tambuwal kasa a ido kan zaben Tinubu.
Bayani kan cancantar Goodluck Jonathan a 2027: Abin da kundin tsarin mulki, kotu da masana suka ce game da yiwuwar sake zamansa shugaban Najeriya a nan gaba.
Wata kungiyar magoya baya ta yi ikirarin cewa Olawepo-Hashim, mai neman takarar shugaban kasa a inuwar PDP ya sha gaban Tinubu a wurin jama'ar Osun.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari