Zaben Shugaban kasan Najeriya
Za a ji cewa jam’iyyar Labour Party (LP) ta sanar da bayyana Hajja Bintu Konto a matsayin 'yar takarar mataimakin shugaban kasa a zaben shekara ta 2027.
Peter Obi ya yi zama tare da Jakadan ƙasar Switzerland zuwa Najeriya, Mr. Patrick Egloff. Ganawar ta maida hankali ne kan tafiyar ci gaban Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi fatali da kalaman da 'dan takarar mataimakin shugaban kasa a NDC ya yi.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya hango yadda tikitin Muslim-Muslim zai yi wa takarar Bola Tinubu mummunar illa a 2027.
Fargabar da mutane ke da ita game da tikitin takara na Musulmi da Musulmi na jam'iyyar APC ita ce ainihin dalilin da ya sa Bola Tinubu ya sha kaye a Legas a 2023
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta fara alfahari da wasu daga cikin ayyukan Bola Ahmed Tinubu gabanin babban zaben 2027 da ke zuwa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar da Ritimi Amaechi ya kalubalanci nasarar Atiku Abubakar a zaben fitar da gwanin jam'iyyar ADC.
A labarin nan, za a ji Kenneth Okonkwo wanda shi ne Kakakin kamfen Atiku Abubakar da ya yi barazanar barin ADC idan ba a Ibo takara ba, ya yi wa kwaskwarima.
Hukumar INEC ta yi nasara a karar da ta shigar gaban kotun daukaka kara da ke Abuja bayan babbar kotun tarayya ta soke duka tsare-tsarenta na zaben 2027.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari