Zaben Najeriya
Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya yi nasiha game da zaben 2027. Ya bukaci 'yan Najeriya su kayar da dukkan wanda bai cancanta ba a zaben 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya sha matsananciyar wahala da kalubale da dama kafin samun nasara a zaben 2023 da jam’iyyar APC ta yi inda ya shawarci yan siyasa.
Majalisar Wakilai ta ƙi amincewa da kudirin da zai mayar da ba wa wakilai kuɗi ko kayayyaki a zaɓen fidda gwani na jam’iyyu a matsayin laifi da za dauki mataki.
Majalisar wakilai ta ayyana kudin kamfen da 'yan takarar shugaban kasa, gwamna, Sanatoci, 'yan majalisar wakilai, ciyamomi da kansiloli za su iya kashewa a zabe.
Majalisar wakilai ta amince da gyara wasu dokokin zaben Najeriya. 'Yan majalisar sun dauki matakan daure jami'an INEC rashin sakin sakamakon zabe idan aka nema.
A labarin nan, za a ji Ministan ayyuka, David Umahi ya shaidawa mazauna shiyyarsa muhimmanci ayyukan Bola Tinubu wajen cigaban yankin, yana neman kuri'a a 2027.
Kakakin majalisar dokokin jihar Akwa Ibom, Udeme Otong, ya jawo ce-ce-ku-ce bayan ikirarin cewa shi kadai zai zabi ‘yan majalisar jihar a zaben 2027.
Babban Fasto, Seun Adeoye ya yi gargadin cewa Shugaba Bola Tinubu na iya neman zama shugaban ƙasa na har abada, yana cewa alamu sun wuce siyasar 2027.
Sabon littafi da aka ƙaddamar a Abuja ya bayyana cewa Muhammadu Buhari ya amince da sake fasalin Naira ne domin dakile sayen kuri’u, ba don cutar wata jam’iyya ba.
Zaben Najeriya
Samu kari