Zaben Najeriya
A Najeriya, an fara shirye-shiryen zabukan shekarar 2027 wanda ake ganin zai zama daban da sauran zabukan da aka yi a shekaru musamman wasu na sanatoci a Arewa.
Rikici ya barke yayin zaben fitar da gwani na APC a Mushin, Legas, inda masu kada kuri'a suka tsere bayan tashin hankali tsakanin masu goyon bayan ‘yan takara.
Jam’iyyar APC ta shiga rikici a Igabi bayan fusatattun matasa sun dauke shugaban jam’iyyar Bashir Jibrin Jaji shiga mota saboda zargin magudin zaɓe.
Jam'iyyar APC ta ayyana Hajiya Jamila Abdu Mani a matsayin yar takararta a mazabar dan Majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Mani da Bindawa, Katsina.
Hukumar INEC ta tabbatar da cewa duka halastattun jam'iyyun siyasa 22 sun cika tanadin doka kan rijistar mambobinsu, kuma sun cika wa'adin da aka ba su.
Ofishin shugaban majalisar dattawa ya ce labarin da ake yadawa cewa Sanata Godswill Akpabio ya yi kalamai masu kama da barazana, ya nemi kowa ya dagw
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Primate Elijah Ayodele ya gargadi Shugaba Bola Tinubu kan dogaro da gwamnonin Arewa wajen zaɓen 2027, yana cewa wasu na iya juya masa baya a ƙarshe.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Zaben Najeriya
Samu kari