Zaben Najeriya
Gwamna Hyacinth Alia ya yi alkawarin samar wa Bola Tinubu kuri'u 620,000 a Benue a zaben 2027, yana mai cewa APC za ta kara karfi bayan shigar Gabriel Suswam.
Waus fitattun mus ruwa da tsaki a jihat Gombe sun ayyana cikakken goyon bayansu ga dan takarar gwamna na jam'iyyar APC, Jamil Isyaku Gwamna a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa an samu rahoton sabon rikici da ke kara kamari a jam'iyyar NDC reshen jihar Kano bayan Kwankwaso ya turje a kan yan takara.
Matar Nasir El-Rufai ta ce babu gudu babu ja da baya a goyon bayan Isa Ashiru Kudan. Hakan yana zuwa ne bayan bullar wata wayar tarho tsakanin 'dan takaran da wani.
Jam'iyyar APC na shirye-shiryen daura bayanan 'yan takararta a shafin hukumar zabe ta kasa. A lokacin za a fadi sunan mataimakin Bola Tinubu a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan 'jam'iyyar NDC sun bayyana cewa akwai gagarumar matsala idan aka ci gaba da jinkirta tabbatar da yan takara.
A labarin nan, za a ji Goodluck Jonathan ya yi raddi a kan rahoton da ke zargin an ba shi Naira biliyan 500 domin ya lalata kuri'ar da lalace ƙuri'ar Obi.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya tuna yadda Isa Ali Pantami ya taɓa kiran PDP da "jam'iyyar kafirai," yana mai sukar sauyin matsayinsa.
Wani ɗan majalisar Amurka ya ce gwamnatin Donald Trump za ta sa ido sosai kan yadda zaɓen Najeriya na 2027 zai gudana domin tabbatar da sahihancinsa.
Zaben Najeriya
Samu kari