Zaben Najeriya
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentwe Yilwatda ya tabbatar da cewa jam'iyyar tana da hanyoyin warware duk wani rikici na cikin gida da ya taso, ya gode wa Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa makusancin tsohon gwamna, Nyesom Wike Kingsley Chinda ya kusa samun tikitin tsaya wa APC a matsayin gwamnan jihar Ribas.
A labarin nan, za a ji dalilin da tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya bayar game da neman Goodluck Jonathan ya dawo siyasar Najeriya a zaben 2027.
Wani hadimin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi magana kan batun yin takararsa a 2027. Ya bayyana cewa tsohon shugaban kasar bai da shirin takara.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya ba masu kada kuri'a tabbaci kan gudanar da zabubbuka a Najeriya.
Jam'iyyar APC ta bai wa yayan tsohon shugaban kasa da wasu tsofaffin gwamnoni tikitin takarar Majalisar wakilai a babban zaben 2027 da ke tafe a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Rotimi Amaechi, mai neman takarar shugaban kasa a jam'iyyar adawa ta ADC ya yi magana game da zama mataimakin Atiku Abubakar.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata na shirin jawo wa APC hargitsi bayan ya yi fatali da sakamakon zaben fitar da gwani da aka gudanar a jihar Cross River.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya zaburar da al'umar Bichi game da tabbatar da cewa sun sake zaben Abba Bichi a 2027.
Zaben Najeriya
Samu kari