Zaben Najeriya
Gaskiyar maganar yadda aka canza 'yan takaran APC daga baya ta fito. Sakataren yada labaran APC ya ce akwai abubuwan da aka yi la’akari da su wajen canjin.
Limamin coci, Elijah Ayodele, ya yi hasashen cewa takarar shugaban kasa ta zaben shekarar 2027 za ta fi karkata tsakanin Bola Tinubu da Atiku Abubakar.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya nuna shakku kan yiwuwar takararsa a zaben 2027. Ya bayyana cewa gwamnati ta ta so 'yan adawa a gaba.
A labarin nan, za a ji cewa Isa Ashiru Kudan, dan takarar gwamnan ADC a jihar Kaduna da ake zargi da sukar El-Rufa'i ya kai wa tsohon gwamnan ziyara.
A labarin nan, za a ji cewa wani Sanatan Anambra, Victor Umeh ya yi zargin Ali Modu Sheriff yana son lalata Peter Obi a wajen 'yan Arewa kafin babban zabe mai zuwa.
Rabiu Musa Kwankwaso ya bada labarin zuwansu wajen Shehu Shagari.Shehu Yar'adua ya yi nasarar samun zama ‘dan takarar shugaban kasa kafin a soke zabukan.
Ministan Ayyuka, David Umahi, ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa a NDC, Peter Obi ba barazana ba ne ga Shugaba Bola Tinubu ko APC a zabe mai zuwa.
Nkemakolam Ukandu na ADC ya yi karar Babban alkalin kotun tarayyar, John Tsoho da kuma Peter Lifu a kotu, yana zarginsu da nuna son kai, a karshe zai yi kashin N100m
Tsohon gwamnan jihar Borno, Ali Modu Sheriff, ya yi magana kan takarar Atiku Abubakar a zaben shekarar 2027. Ya ce ba zai kai labari ba a takarar shugaban kasa.
Zaben Najeriya
Samu kari