Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya bayyana takaici a kan yadda rashin gyara dokar zabe zai kawo cikas a 2027.
Jam’iyyar PDP ta bayyana tikitin shugabancin kasa na 2027 a bude ga masu sha’awar daga Kudancin Najeriya, ciki har da Goodluck Jonathan, tare da tsari mai adalci.
Tsohon karamin Ministan ilmi a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Emeka Nwajiuba, ya ayyana shirinsa na yin takarar shugaban kasa karkashin ADC a 2027.
Tsohon mai neman takarar shugaban kasa, Gbenga Olawepo-Hashim ya bayyana cewa babu abin da zai hana jam'iyyar APC faduwa a 2027 duk da matsalolin da PDP ke ciki.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf da sauran gwamnoni da ke sauya sheka zuwa APC za su gamu da cikas a kan sake neman kujerarsu a 2027.
Arewa za ta sanar da ɗan takararta na 2027 a watan Afirilu; ƙungiyar RAID ta bayyana hakan a Abuja yayin bikin Sardauna na 2026 don magance rashin tsaro da talauci.
A labarin nan, za a yi waiwaye game da yadda 'dan tsohon Shugaban kasa ya zabi ya bi bayan Muhammadu Buhari duk da rashin goyon bayan mahaifinsa.
A labarin nan, za a ji Dele Momodu, mawallafin jaridar Ovation kuma makusancin Atiku Abubakar ya yi magana game da batun takarar Shugaban kasa a ADC.
Tsohon ministan yada labarai, Lai Mohammed ya bayyana irin taimakon da ya yi wajen samun nasarar shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2023 da ya gabata.
Zaben Najeriya
Samu kari