Zaben Najeriya
Wasu daga cikin yan Majalisar wakilai da ba su goyon bayan canza gyaran da suka yi wa dokar zabe sun dauki zafi a zaman ranar Talata, sun fice daga zauren Majalisa.
Zaman gaggawa da Majalisa wakilai ta kira ya canza salo zuwa rikoci da hayaniya yayin da aka fara tattaunaw akan batun gyaran sokar zabe ta 2025.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa a yanzu haka jihar Kano ta tashi daga 'yar kallo a cikin manyan al'amura a Najeriya.s
Majalisar dattawa da ta wakilai za su yi zama na musamman a ranar Talata domin tattauna batun saka zabe a Ramadan. Ana hasashen zabe a 13 ga Fabarairu
A shekarar 2003, hukumar zabe ta INEC ta sauya ranar zaben gwamna da majalisar jiha bayan korafin Fastocin darikar Katolika kan karo da bikin Easter.
Majalisar wakilai ta tarayya ta gayyaci duka mambobinta zuwa wani zaman gaggawa domin tattaunawa kan batutuwan da suka taso bayan sakin jadawalin zaben 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atikubl Abubakar, ya bukaci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), da ta sauya lokacin babban zaben shekarar 2027.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, Ali Ndume, ya yi hannunka mai sanda ga jam'iyyar APC. Ya ja kunnenta kan jam'iyyar adawa ta ADC.
Hukumar zabe ta kasa (INEC) ta yi bayani game da saka ranar zaben 2027 a watan Ramadan da Musulmai ke azumi. Ta ce tana nazari game da korafin jama'a.
Zaben Najeriya
Samu kari