Zaben Najeriya
Wani wakilin jam'iyyar PDP a jihar Kaduna, Yusuf Abubakar, ya zargi wasu jami'an tsaro da sa hannu a sayen kuri'u da ake yi a zaben cike gurbi da ke gudana a jihar.
Ana gudanar da zaben cike gurbi a Najeriya a yau Asabar, 3 ga watan Fabrairu, inda mutane 4,613,291 da suka mallaki katunan zabe za su yi zabe a kananan hukumomi 80.
Babban sufetan ƴan sanda na kasa ya bada umarnin takaita zirga-zirga a wasu jihohi 26 da suka haɗa da Kano da Legas a lokacin zaɓen cike gurbi ranar Asabar.
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta hana dan takarar sanatan PDP tsayawaa zaben cike gurbi da za a yi a ranar Asabar 3 ga watan Faburairu a fadin kasar.
Mabiya su na rokon Peter Obi ya fito a shirya gagarumin zanga-zanga a Najeriya. A gefe guda akwai wadanda suke ganin zanga-zanga ba za tayi wani tasiri ba.
Babagana Zulum, gwamnan jihar Borno, ya umurci dukkanin ciyamomin kananan hukumomin jihar da su rinka sa hannu a na'urar shaidar zuwa aiki sau hudu a rana.
Tsohon kwamishinan kudi a jihar Ondo, Wale Akinterinwa ya bayyana alkawarin da marigayi tsohon gwamnan jihar, Rotimi Akeredolu ya masa na son ya gaji kujerarsa.
Uban jam'iyyar NNPP, Dakta Boniface Aniebonam ya bayyana cewa zai yi wahala su iya cin zabe a jihar Legas duk da nasararsu a Kano da mummunan kaye.
Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya karasa kotu da wata daga cikin Masu ba Muhammadu Buhari shawara, ya yi karar ta da laifin ci masa mutunci.
Zaben Najeriya
Samu kari