Zaben Najeriya
Abdulsalami Abubakar ya buƙaci INEC ta yi adalci ga dukkan jam'iyyun siyasa yayin da shugaban hukumar ya bada tabbaci kan yin sahihin zabe a 2027.
Gwamnan Abia, Alex Otti, ya ce Hope Uzodimma ba zai iya magana a madadin dukkan gwamnonin Kudu maso Gabas ba kan goyon bayan wa’adin Tinubu na biyu.
Gwamna Seyi Makinde ya ce an gargade shi kan takarar 2027, sannan EFCC ta nemi bayanan kwangilolin Oyo. Ya bayyana hukuncin kotu a matsayin nasarar bin doka.
A labarin nan, za a ji cewa gwamantin Ahmed Aliyu ta jihar Sokoto ta umarci ma'aikata da sauran wadanda su ka cancanci kada kuri'a su yi katin zabe.
Kungiyar kamfen Yusuf Tuggar ta musanta rahoton goyon bayan dan takarar APC a Bauchi, tana cewa matsayar wasu mutane ba ta wakiltar tsohon ministan.
Iyalan Nasir El-Rufai sun fito fili sun kauce wa wata bogin wasika da ke yawo a yanar gizo wadda aka danganta ga tsohon gwamnan Kaduna zuwa ga shugabannin ADC
Olusegun Obasanjo ya musanta zargin tsohon gwamnan Ogun, Olusegun Osoba kan zaben 2003, tare da zargin Atiku Abubakar da shirya yunkurin tsige shi.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abeokuta ta tabbatar da Jimi Lawal a matsayin halastaccen ɗan takarar gwamnan ADC a Ogun tare da umartar INEC ta amince da shi.
Jam'iyyar APM ta ce Shugaba Bola Tinubu na cikin fargaba kan karuwar tasirin Gwamna Seyi Makinde, tana mai ikirarin cewa ɗan takararta zai kayar da APC a zaben 2027.
Zaben Najeriya
Samu kari