Zaben Najeriya
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi sun mayar da fom din neman takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC a zaben 2027 da ke tafe.
Jam’iyyar APC za ta fara zaben fitar da gwani na ‘yan majalisar wakilai a mazabu 360 yayin da manyan ‘yan siyasa ke neman tikitin takara a zabukan 2027 masu zuwa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Masu neman takara a karkashin jam'iyyar APC a zaben 2027 sun dura ofishin jam'iyyar da gidan shugaban jam'iyyar suna jiran sakamakon tantance su.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya zargi APC da gwamnoni da karkatar da kudaden jama’a domin shirye-shiryen yakin neman zaben 2027 na Bola Tinubu.
Shugabannin jam'iyyar NDC da Rabiu Kwankwaso da Peter Obi ke ciki ta fitar da kudin fom ga masu son shiga takarar shugaban kasa, gwamna da 'yan majalisa a 2027.
Gwamna Seyi Makinde zai kaddamar da takarar shugabancin kasa a 2027 tare da kawancen PDP-APM a dandalin Mapo Hall, Ibadan ranar 14 ga Mayu, 2026.
Kungiyar Arewa Youth Assembly ta yi zargin cewa ana wani shiri domin haddasa rikici a APC domin hana Bola Tinubu tazarce a zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Gwamnan Kaduna, Uba Sani ya bayyana cewa 'yan adawa ba su kawo mafita ga halin da ake ciki a Najeriya ba, ya ce 'yan Arewa za su sake zaben shugaba Tinubu a 2027.
Zaben Najeriya
Samu kari