Zaben Najeriya
Shugaba Bola Tinubu ya nada Gwamna Hope Uzodimma a matsayin “Jakadan Renewed Hope,” kuma zai jagoranci wayar da kan jama’a da siyasar tallata manufofin gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon dan takarar shuganan kasa aam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya fadi shirin da ya yi a kan jam'iyya mai mulki a yanzu, APC.
A labarin nan, za a ji cewa Sanatan Kaduna ta Kudu, Sanata Sunday Marshall Katung ya bayyana dalilan da suka sa ya ajiye tafiyar jam'iyyar PDP zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ja ragamar taron jiga-jigan jam'iyya don tsara dabarun tunkarar zaɓen 2027.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban kasa, Bola Ahmd Tinubu ya koda tsohon shugaba Goodluck Ebele Jonathan yayin da ya ke bikin cika shekaru 68 da haihuwa.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta yi sababbin nade-nade a hukumomin NEITI da NIWA, 'danuwan Shehu Shagari ya samu mukami a hukumar NIWA.
Baba Adinni na Legas, Alhaji Sikiru Alabi-Macfoy, ya yi kira da babbar murya ga limamai kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji jagora Alwan Hassan, jigo a APC ta jihar Kano, kuma tsohon hadimin mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo, ya fadi yadda suka shirya wa 2027.
Abubakar Malami ya tabbatar da cewa zai tsaya takarar gwamnan jihar Kebbi a zaben 2027 yayin da ya caccaki gwamnatin APC kan matsalolin ilimi, lafiya da tsaro.
Zaben Najeriya
Samu kari