Zaben Najeriya
Kungiyar Arewa Youth Consultative Forum ta ce makomar Tinubu a 2027 za ta dogara kan yadda gwamnatinsa ta shawo kan tsaro da matsin tattalin arziki.
Kwamitin tantancewa na APC ya cire Omisore da wasu mutum shida daga takarar fitar da gwani na zaben kujerar gwamnan jihar Osun saboda matsalolin takardu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta barranta kanta daga dukkanin wani yunkuri na fara kamfen gabanin zaben 2027, ta ce motocin da ake gani na masoya ne.
Kungiyar MURIC ta caccaki Rabaran Dachomo kan ikirarin cewa gwamnatin Musulmi da Musulmi ta haifar da “kisan gilla ga Kiristoci”, tana cewa maganarsa ba ta da tushe.
Rikicin shugabancin PDP ya tayar da jijiyoyin wuya bayan fitowar wasiƙar Gwamna Ademola Adeleke da ake zargin ya yi murabus daga jam'iyyar a Osun.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya gana da shugabannin ADC na jihohi bayan shigarsa jam’iyyar, ya nemi masoyansa su yi rajista gabanin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu jiga-jigan ADC sun shiga matsala bayan an samu gagarumin sabani a tsakanin masoya Atiku Abubakar da Babachir Lawal.
A labarin nan, za a ji tsohon hadimin shugaban ƙasa, Hakeem Baba Ahmed ya shawarci Bola Ahmed Tinubu da ya fara laluben wanda zai gaje shi daga APC.
A labarin nan, za a ji yadda manyan adawa na ADC suka fara daukar matakan tunkarar babban zaben 2027 yayin da ake hade kan 'ya'yan jam'iyya kafin lokacin.
Zaben Najeriya
Samu kari