Zaben Najeriya
Shugaban APC Farfesa Nentawe Yilwatda ya yi alkawarin ƙuri'u miliyan 1 ga Tinubu a 2027 a Filato, bayan sauya shekar Gwamna Mutfwang zuwa jam'iyyar APC.
Dr Yunusa Tanko, na Obedient Movement, ya ce Peter Obi zai yi takara a 2027, yana tabbatar da alkawarin wa’adi daya da zai mayar da mulki ga Arewa.
Kungiyar dattawan Arewa, ACF ta bayyana cewa ba za ta goyi bayan kowane dan takarar shugaban kasa ba a 2027, amma za ta tattauna da su kan tsaro, talauci, da ilimi.
Tsohon shugaban hukumar DSS, Lawal Daura, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Katsina a 2027, domin magance matsalar rashin tsaro a jihar.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta fara rajistar masu kada kuri'a zagaye na biyu a 2026. An fara hakan ne domin shiri kan zaben 2027 da ke tafe a Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya yi alkawarin amfani da dukiyarsa da karfinsa domin ganin jam’iyyar APC ta karbe mulkin jihar a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji Shugaban Hukumar kula da allunan tallace-tallace a Kano, Kabiru Dakata ya hango yadda Abba Kabir Yusuf zai ci gaba da mulki bayan zaben 2027.
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya yi tsokaci kan zaben shekarar 2027. Gwamna Otti ya bayyana dalilin da ya sa zaben 2027 zai kasance mai sauki a gare shi.
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, ya musanta rahotannin da ke cewa an bukace shi da ya janye daga takarar shugabancin ƙasa da ba wani dama.
Zaben Najeriya
Samu kari