
Zaben Najeriya







Shugaban kungiyar Arewa Summit International, Bashir Lamido ya yi magana kan yiwuwar faduwar Bola Tinubu a 2027 inda ya ce zai yi wahala shugaban kasa ya sha kasa.

Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya bayyana yadda suka tsara yaƙar Atiku Abubakar tare da Gwamna Bala Muhammed na Bauchi amma ya ci amanarsu a zaɓen 2023.

Tsohon sakataren yada labarai a PDP, Kola Ologbodinya ya bayyana fargaba a kan yiwuwar rugujewar jam'iyyarsa, wanda ya danganta da hukuncin da kotu za ta yanke masu.

Tsohon dan takarar shugaban kasa a SDP, Adewole Adebayo ya bayyana cewa APC jam'iyya ce ta wadanda suka kware a kwatar mulki, amma ba su iya shi ba.

Injiniya Buba Galadima ya yi magana kan shirin hadakar jam'iyyun adawa a Najeriya inda su a Kwankwasiyya suna da tsari da kuma ra'ayi kan yadda suke tafiya.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya sha alwashin hada kan 'yan adawa domin ruguza APC a Najeriya. tsohon gwamnan ya ce zai hada kan 'yan adawa.

An fara yakin neman zaben shugaba Bola Tinubu domin tazarce a jihohin Arewa. Jiga jigan APC sun fara kamfen a jihohin Arewa da suka hada da Kaduna da Kebbi.

Iyalan marigayi Janar Sani Abacha sun gargadi tsohon shugaban kasa Janar Ibrahim Babangida da ya daina bata sunan mahaifinsu musamman a littafinsa.

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kwakwara yabo da addu'o'i ga tsohon mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo bayan cika shekaru 68 a duniya.
Zaben Najeriya
Samu kari