Jihar Ekiti
Wasu mahara da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane. ne sun yi awon gaɓa da fasinjojin motar bas mai ɗaukar mutum.18, sun nemi ƴan uwa su biya fansa.
A ranar 10 ga Disamba za a gudanar da zanga zanga a kan tsare lauya mai kare hakkin dan Adam, Dele Farotimi. Za a yi zanga zanga a Legas da Abuja da London
Hukumar NSCDC ta cafke rikakken dan Boko Haram da ya gudu daga Arewa zuwa Kudu ya fara barazana. Isiah Jafaru ya shiga hannu ne bayan an gano halayensa.
Tsohon sanata daga jihar Ekiti mai suna Babafemi Ojudu ya ce har fitsari ya sha a gidan yari domin ya rayu bayan cafke shi da aka yi a mulkin Sani Abacha.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya fusata da 'yan sanda. Ya bayyana takaicin yadda su ke aikinsu da son rai. Wannan ya biyo bayan kama mai fafutuka.
Gwamnan jihar Ekiti ya bukaci ƴan siyasar da ke tura masa sakonni ta wayar tarho su dakata haka nan domin babu abin da zai faru sai da izinin Allah.
Gwamnan jihar Ekiti, Dr. Biodun Oyebanji ya amince da N70,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikatan gwamnati, ya ce har ƴan fansho za su ga canji.
Gwamnan jihar Ekiti, Biodun Oyebanji ya maye gurbin shugaban alkalan jihar wanda Allah ya yi wa rasuwa bayan doguwar jinya ranar 4 ga watan Nuwamba, 2024.
Allah ya yi wa babban alkalin Ekiti, Mai shari'a Oyewole Adeyeye rasuwa bayan ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya. An ce gini ya rufta kan alkalin shekarar baya.
Jihar Ekiti
Samu kari