Jihar Ekiti
Tsohon gwamna, Ayo Fayose ya bayyana cewa maganganun Olusegun Obasanjo sun fusata shi ƙwarai a zagayowar haihuwarsa, har ya ji kamar ya buge shi.
Rikicin tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose da Olusegun Obasanjo ya dawo sabo 'yan sa'a'i bayan sun yi sulhu. Fayose ya yi wa Obasanjo maganganu masu zafi.
Tsohon Gwamna Ayodele Fayose ya umurci cewa a binne shi cikin makonni huɗu bayan rasuwarsa, tare da barin dukkan al’amuran jana’izar a hannun Gwamnatin Jihar Ekiti.
Dr. Wole Oluyede ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar gwamna na PDP a jihar Ekiti don zaɓen 2026. PDP ta sha alkawarin kayar da APC saboda gazawar gwamnatin Oyebanji.
Jam'iyyar APC ta gudanar da zaben fidda gwani a jihar Ekiti kamar yadda doka ta tanadi, deleget sun hada baki sun amince da Gwamna Biodun Oyebanji yau Litinin.
Sakatariyar jam’iyyar ADC a jihar Ekiti ya kone bayan ‘yan daba sun kai hari a ranar da ake shirin rantsar da sababbin shugabanni a matakin jiha.
Fayose ya ce Obi ne kadai mai tasiri a ƴan adawa, kuma ADC ba za ta kai labari a 2027 ba, yayin da ya fadi dalilin ƙin karbar tayin mukami da Tinubu ya yi masa.
APC ta amince da tsarin maslaha a zaben fitar da dan takarar gwamnan Ekiti, ta mara baya ga Gwamna Oyebanji bayan janyewar Atinuke Omolayo da wasu 'yan takara.
Jam'iyyar APC ta hana yan siyasa biyu shiga zaben fidda gwanin da zata shirya domin tsaida dan takarar gwamnan jihar Ekiti a zaben da za a yi a shekarar 2026.
Jihar Ekiti
Samu kari