Hukumar EFCC
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya ce tambayar da EFCC ta yi masa ta tsaya ne kawai kan batun zargin maimaita aikin dawo da kudin Sani Abacha.
Hukumar EFCC ta kama tsohon ministan kwadago a gwamnatin Muhammadu Buhari, Chris Ngige. Hadiminsa ne ya fadi haka ana rade radin masu garkuwa sun sace shi.
Abubakar Malami ya kwana a ofishin EFCC bayan tsawon tambayoyi kan binciken asusun banki 46 da ake zargin yana da alaka da su da wasu badakaloli a lokacin Buhari.
Julius Bokoru ya zargi EFCC da karya doka bayan ta zana “EFCC—Keep Off” a gidan tsohon minista Timipre Sylva, yana cewa an rufe gidan ba tare da wata sanarwa ba.
Hukumar EFCC ta karɓe fasfo ɗin tsohon minista, Abubakar Malami, yayin da take bincike kan badakalar $490m na Abacha da aka dawo da su karkashin MLAT.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami ya bayyana cewa babu kamshin gaskiya a zargin da EFCC ta ke yi masa na badakalar wasu kudi daga 'kudin Abacha.'
Tsohon ministan shari'a a karkashin gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Abubakar Malami ya amsa gayyatar da hukumar EFCC ta yi masa don amsa tambayoyi.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya bayyana cewa hukumar EFCC ta tura masa gayyata. Malami ya ce zai amsa gayyatar ba tare da jin tsoro ba.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Bayelsa, Timpre Sylva ya bayyana Mista maki a kan yadda hukumar EFCC ta bayyana shi da wanda ya yi badakala.
Hukumar EFCC
Samu kari