Hukumar EFCC
Abubakar Malami, tsohon Ministan shari'a da ɗansa sun sake gurfana a gaban kotu bayan DSS ta zarge su da laifuffuka masu alaƙa da ta'addanci a Najeriya.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya kalubalanci yunkurin da hukumar EFCC ke yi na kwace masa kadarorinsa. Ya bayyana inda ya samu kudaden.
Abububakar Malami, tsohon ministan shari'a, ya bukaci kotun Abuja ta janye umarnin kwace kadarorinsa 57; ya ce ya dade da ayyana dukiyarsa a hukumar CCB.
A labarin nan, za a ji cewa shaidan da hukumar EFCC ta gabatar a gaban kotu ya bayar da bayani a kan yadda tsohon gwamnan CBN ya kwashi miliyoyin Daloli daga bankin.
A labarin nan, za a ji cewa bayan ya shaki iskar 'yanci, AbdulRasheed Maina ya yi zargin cewa a Abuabakar Malami ya yi rub da ciki a kan dukiyar Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya nuna damuwa kan yadda ake yaki da cin hanci da rashawa a Najeriya. El-Rufai ya ce ana mulki ba tare da ka'ida ba.
Tsohon Antoni Janar kuma Tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami ya ve jami'an DSS sun hana shi ganin iyalai da lauyoyinsa bayan sun kama shi a Abuja
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Abuja ta bayar da beli ga kwamishinan kudi na jihar Bauchi a shari'ar da ake yi kan zargin daukar nauyin ta'addanci.
A labarin nan, za a ji cewa Abubakar Malami ya gamu da hukumar DSS jim kadan bayan ya fito daga kurkukun Kuje bayan ya cika sharuddan belin da kotu ta yanka masa.
Hukumar EFCC
Samu kari