Jihar Edo
Mazauna garin Uromi a karamar hukumar Esan ta Arewa maso Gabas sun fara zama a cikin zullumi saboda fargabar harin ramuwar gayya kan kisan Hausawa.
Jami'an hukumar tsaro ta DSS sun samu nasarar cafke wasu daga cikin manyan wadanda ake zargi da yi wa mafarauta 'yan Arewa kisan gilla a jihar Edo.
Wata ƙungiyar musulmi (TMC) ta buƙaci al'umma su kwantar da hankulansu, ka da a ɗauki fansa kan kisan gillar da aka yi wa ƴan Arewa mafarauta a Edo.
Mutanen garin Uromi sun fara barin gidajensu saboda fargabar jami'an tsaro za su kama su bisa zargin hannu a kisan ƴan Arewa 16, sun ce ana kama mara laifi.
Gamayyar kungiyoyin kare hakkin dan Adam na kasa da kasa, reshen Najeriya, Kwamred AA Ayagi ya bayyana cewa ba za su tsuke bakinsu a kan kisan Hausawa a Edo ba.
Shugaban hadaddiyar kungiyoyin masu fataucin dabbobi da kayan abinci ta kasa, Dr. Muhammad Tahir ya bayyana yadda aka hango matsala ga 'yan kasuwar Arewa a Kudu.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya bayyana matukar takaici a kan yadda mutanensa suka yi wa wasu 'yan Kano da suka ratsa ta jiharsa a hanyarsu ta dawowa gida.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya karbi bakuncin takwaransa na Edo, Sanata Monday Okpebholo bayan kisan Hausawa.inda ya raka shi yiwa iyalansu jaje.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya ziyarci mataimakin shugaban majalisar dattawa kan kisan da aka yi wa 'yan Arewa. Ya yi masa ta'aziyya kan lamarin.
Jihar Edo
Samu kari