Jihar Edo
Gwamna Monday Okpebholo ya ce gwamnatinsa da ta tarayya sun kafa kwamitin bincike don gano musabbabin kisan matafiya 16 'yan Kano a Uromi, jihar Edo.
Bayan kisan Hausawa 16 a Edo, gwamnatin Kano ta tura tawaga zuwa jihar da ya haɗa mataimakin gwamna domin binciken kashe-kashen da suka faru a kauyen Uromi.
Shugaban kwamitin majalisa mai kula da rundunar sojin kasa ya ce dole a saka ido a kan 'yan banga da basu horo na musamman bayan kisan Hausawa da aka yi a Edo.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya kaddamar da yakin neman sake zaben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a babban zaben 2027. Ya ce sun shirya tsaf.
Bayan shiru na kwanaki kan kisan Hausawa a Uromi na jihar Edo, Abba Hikima ya yi tambayoyi guda 10 kan halin da ake ciki. An bukaci gwamnati da dauki mataki.
Hukumar NiMet ta yi hasashen cewa za a fuskanci ruwan sama da iska mai karfi a wasu jihohin Najeriya daga ranar Laraba, 9 zuwa Juma'a, 11 ga watan Afrilu.
Yan sanda sun kwace makaman yan sa-kai a Uromi bayan kisan wasu Hausawa 16 a karshen watan Maris wanda ya jawo suke zanga-zanga a yankin da ke jihar Edo.
Kwamishinan yada labaran Kano, Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ya bayyana cewa an hada kwamitin da zai karbo diyyar mafarautan da aka kona a Edo.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya bayyana jam'iyyar APC ta lallaba shi domin ya yi takarar sanatan Edo ta Tsakiya a babban zaben shekarar 2023.
Jihar Edo
Samu kari