![Duk da rigima kan sahihancinsa a jam'iyyar, APC ta ba yaron Wike mukami](https://cdn.legit.ng/images/560x315/608af11a091885b3.jpeg?v=1)
Zaben Edo
![Duk da rigima kan sahihancinsa a jam'iyyar, APC ta ba yaron Wike mukami](https://cdn.legit.ng/images/560x315/608af11a091885b3.jpeg?v=1)
![Edo 2024: PDP ta fusata bayan mataimakin gwamna ya fice daga jam'iyyar zuwa APC](https://cdn.legit.ng/images/560x315/5269cec95bedeb3b.jpeg?v=1)
![Ganduje ya shirya kwace kujerar gwamna daga hannun PDP, ya lissafo hanyoyi 3](https://cdn.legit.ng/images/360x203/39778def62925e3d.jpeg?v=1)
![Ganduje ya yi babban kamu a APC bayan sauya shekar mataimakin gwamna](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1ede669d0a6d58d5.jpeg?v=1)
![Mataimakin gwamna ya tsokano rigima, ya faɗi gwamnan PDP da ya yi yunƙurin kashe shi](https://cdn.legit.ng/images/360x203/2c91b984f2714726.jpeg?v=1)
![An shiga fargaba bayan kazamin hari kan dan takarar gwamna a APC, an rasa rai](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9504c2f36caf4aeb.jpeg?v=1)
!['Yan ta’adda sun farmaki tawagar mataimakin gwamna awanni bayan kotu ta maida shi kan mulki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b7306bd121a849f7.jpeg?v=1)
An shiga tashin hankali a Edo yayin da 'yan ta'adda suka yi kokarin kashe mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu lokacin da yake hanyar komawa kan kujerarsa.
![Babbar kotu ta mayar da mataimakin gwamnan da aka tsige kan muƙaminsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/347e408e92a41036.jpeg?v=1)
Mai shari'a James Omotosho na babbar kotun tarayya ta soke matakin tsige mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya mayar da shi kan muƙaminsa.
![Kakar zabe: INEC ta sanar da daukar sababbin ma'aikata, ta fadi matakan neman aikin](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8c34f711b2b7d4ae.jpeg?v=1)
Hukumar zabe ta INEC ta bude sababbin guraben ayyukan yi yayin da ta ke shirin tunkarar zabukan gwamnonin jihohin Edo da Ondo da za a yi a watan Satumba da Nuwamba.
![Ganduje ya gamu da matsala, ɗan majalisa ya yi fatali da naɗin da aka masa a APC](https://cdn.legit.ng/images/190x107/9ef24b1a9da1552d.jpeg?v=1)
Tsohon mamban majalisar wakilan tarayya, Hon Pally Iriase ya ce babu wanda ya tuntuɓe shi gabanin a sanya sunansa a kwamitin yaƙin neman zaben gwamnan APC a Edo.
![An bukaci a dakatar da ministan Tinubu daga PDP, an kawo dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/909153274285d5cf.jpeg?v=1)
Wasu mambobin jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), sun bukaci a dakatar da ministan birnin tarayya, Nyesom Wike daga jam'iyyar kan zargin yi mata zagon kasa.
![PDP ta sake rikicewa yayin da ta dakatar da na hannun daman Wike, ta jero dalilai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/c7240f7c9dbc552c.jpeg?v=1)
Kwamitin gudanarwa na jam'iyyar PDP ya dakatar da mataimakin shugaba a yankin Kudu maso Kudu mai suna Dan Orbih kan zargin nema lalata ta a jihar Edo.
![PDP ta dauki mataki bayan kotu ta soke zaben fidda gwaninta na gwamna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8f426ad8a9279e8c.jpeg?v=1)
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta garzaya kotun daukaka kara kan hukuncin babbar kotun tarayya na soke zaben fidda gwaninta na gwamnan jihar Edo.
![Gwamna ya bayyana dalilin shiga wahala a Najeriya, ya wanke APC daga zargi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b8d5b8112ad550aa.jpeg?v=1)
Shugaban gwamnonin jam'iyyar APC, Hope Uzodimma ya ce ba jam'iyyar APC ce ta jawo wahalar rayuwa a Najeriya ba. Ya ce sun yi matukar kokari a mulkinsu.
!["Za mu gama da su": Sanata ya yi wa Tinubu alkwarin murkushe PDP a zaben da za a yi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ff50fc1f90642ad9.jpeg?v=1)
Tsohon gwamnan jihar Edo, Adams Oshiomole ya yi tsokaci kan zaben jinsi Edo da ake shirin gudanarwa a watan Satumba inda ya ce za su lashe zaben jihar.
Zaben Edo
Samu kari