Matsin tattalin arziki
Gwamnatin Tarayya za ta faɗaɗa tallafin kuɗin CCT zuwa gidaje miliyan 15; zuwa yanzu ƴan Najeriya miliyan 35 ne suka amfana da tallafin fiye da N25,000.
Gwamnatin Tarayya ta raba tallafin kuɗi ga sama da 34 miliyan yan Najeriya, tana sa ran kai miliyan 50 kafin ƙarshen 2026, don rage talauci, matsin tattalin arziki.
Sanatan Edo ta Kudu, Adams Oshiomhole ya bayyana cewa yan Najeriya sun fara ganin tasirin tsare-tsaren gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, abinci ya yi araha.
Wani kwamiti da ke samun goyon bayan gwamnatin tarayya ya ba da shawarar a dakatar da shigo da shinkafa saboda ta yi yawa a lasa kuma farashi ya sauka.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar mana da cewa farashin wasu muhimman kayan abinci ya sake sauka a kasuwannin Babban Birnin Tarayya (FCT), Abuja.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yi jimamin rasuwar attajirin Dr. Bature Abdulaziz, shugaban kasuwar Kwari a Kano, wanda ya rasu yau.
Daga ranar 19 ga Janairu 2026 da muke ciki, bankuna za su fara cire harajin VAT kashi 7.5 kan kudin canja wuri ta waya da kudin masu sana'ar POS.
Kasafin kudin Najeriya na 2026 na tiriliyan ₦58.18 na fuskantar barazana sakamakon faduwar farashin mai da matsalar samar da danyen mai a cikin gida Najeriya.
Gwamnatin tarayya na shirin samun N5.4bn daga alhazan Najeriya ta hanyar kudin hidima na 2% don Hajjin 2026, IHR na neman bayyana hanyoyin amfani da kudin.
Matsin tattalin arziki
Samu kari