Matsin tattalin arziki
Farashin gas ɗin girki ya sauka daga N2,000 zuwa N1,300/kg, yayin da gwamnati ke sa ido kan masu boye kaya da dillalai don ganin farashin ya daidaita a kasuwa.
Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan yadda talauci ke karuwa a Najeriya duk da albarkatun kasar. Ya bukaci gwamnati da kungiyoyi su hada kai wajen yaki da talauci.
Bankin Duniya ya ce yawan jama’ar Najeriya na iya ƙaruwa da mutum miliyan 130 nan da 2050, abin da zai iya zama barazana ko dama ga ci gaban mutane.
Rauf Aregbesola ya zargi APC da jawo yunwa, talauci da rashin tsaro a Najeriya, yana mai cewa ADC ce zabin jama'a wadda za ta cika alkawuranta a 2027.
Jam'iyyar 'yan adawa ta ADC ta bayyana damuwa a kan yadda APC ta ke tattare manyan 'yan siyasar kasar nan zuwa cikinta, sai dai ta ce hakan ba zai dakile ta ba.
NBS ta ce hauhawar farashin kaya a Najeriya ta ragu zuwa 18.02% a Satumba 2025 — mafi ƙanƙanta cikin shekaru uku, yayin da farashin abinci ya fadi zuwa 16.87%.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa halin kunci na tattalin arziki zai zama tarihi nan ba da jimawa ba.
Ministan kudin Najeriya, Wale Edun ba zai samu zuwa taron tattalin arziki da bankin duniya da IMF suka shirya a Amurka ba saboda rashin lafiya da ke damunsa.
Mai Martaba, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kuma kare Shugaba Bola Tinubu bisa jajircewarsa wajen cire tallafin mai domin dakile durkushewar tattalin arziki.
Matsin tattalin arziki
Samu kari