Matsin tattalin arziki
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa halin kunci na tattalin arziki zai zama tarihi nan ba da jimawa ba.
Ministan kudin Najeriya, Wale Edun ba zai samu zuwa taron tattalin arziki da bankin duniya da IMF suka shirya a Amurka ba saboda rashin lafiya da ke damunsa.
Mai Martaba, Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kuma kare Shugaba Bola Tinubu bisa jajircewarsa wajen cire tallafin mai domin dakile durkushewar tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta ADC ta dura a kan gwamnatin Bola Tinubu bayan rahoton Bankin Duniya da ya ce an samu karuwar talauci.
Bankin Duniya ya bukaci gwamnatin tarayya ta kara harajin a wasu bangarori da rage kashe kudin da bai da amfani, da kuma tabbatar da gaskiya a asusun gwamnati.
Fadar shugaban kasa ta karyata rahoton bankin duniya da ya ce talakawa miliyan 129 ne a Najeriya duk da tsare tsaren shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Hukumar yankin birnin tarayya Abuja (AMAC) ta ce ba gudu ba ja da baya wajen karbar haraji daga mutanen da ke da radiyo da talabijin a gida ko wuraren aiki.
UNICEF ta ce Najeriya ta yi asarar dala biliyan 10 saboda rikicin Boko Haram, yayin da aka ƙaddamar da shirin dawo da yara cikin al’umma a Borno.
Bankin Duniya ya ce sama da ’yan Najeriya miliyan 139 na rayuwa cikin talauci duk da gyare-gyaren tattalin arziki, tana kira da a maida hankali kan rayuwar talakawa.
Matsin tattalin arziki
Samu kari