Matsin tattalin arziki
Gwamnatin Bola Tinubu ta kaddamar da sabon tsarin haraji da zai fara aiki 1 ga Janairu 2026, don rage wa matasa da kananan ‘yan kasuwa nauyi wajen biyan haraji.
Dan takarar shugaban kasa na SDP a 2023, Adewole Adebayo ya zargi shugaba Bola Tinubu da karbar harajin da ya wuce kima. Ya ce zai fara karbar harajin shakar iska.
Rahoton BudgIT ya nuna jihohi 35 sun tara ₦17.2 tiriliyan a shekarar 2024, amma yawancinsu na dogaro ne sosai da kudaden FAAC daga gwamnatin tarayya.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana aniyar fadada shirin raba tallafin kudi kai tsaye ga 'yan kasa zuwa kananan hukumomi 774. Ministan kudi, Wale Edun ne ya fadi haka
Jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta zargi gwamnatin tarayya da yin amfani da farashin abinci don neman farin jini kafin zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta ce gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta siyasantar da fama da wahaalar abinci da ake a Najeriya. Bolaji Abdullahi ne ya fadi haka.
Farashin shinkafa ya fadi sosai a kasuwannin Lagos saboda karin shigo da ita ta iyakoki, lamarin da ya rage wa masu saye ciniki wanda ya jawo faduwarta.
Fadar shugaban kasa ta fitar da farashin kayan abinci a Najeriya. Ta ce farashin shinkafa, masara, wake, manja da sauran kayan masarufi sun sauka a kasuwannin kasa.
Gwamnatin Jihar Lagos ta rushe kasuwar Costain da ke jihar, inda ta kori ‘yan kasuwa da dama tare da lalata kadarori masu darajar miliyoyin naira.
Matsin tattalin arziki
Samu kari