Matsin tattalin arziki
Fadar shugaban kasa ta karyata rahoton bankin duniya da ya ce talakawa miliyan 129 ne a Najeriya duk da tsare tsaren shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Hukumar yankin birnin tarayya Abuja (AMAC) ta ce ba gudu ba ja da baya wajen karbar haraji daga mutanen da ke da radiyo da talabijin a gida ko wuraren aiki.
UNICEF ta ce Najeriya ta yi asarar dala biliyan 10 saboda rikicin Boko Haram, yayin da aka ƙaddamar da shirin dawo da yara cikin al’umma a Borno.
Bankin Duniya ya ce sama da ’yan Najeriya miliyan 139 na rayuwa cikin talauci duk da gyare-gyaren tattalin arziki, tana kira da a maida hankali kan rayuwar talakawa.
Tinubu ya nemi amincewar majalisa don karbo karin bashin $2.84bn da sukuk domin tallafawa kasafin kudi, yayin da masana ke gargadi kan karbo lamuni fiye da kima.
Ma'aikatan kungiyoyin SSANU da NASU sun shirya gudanar da zanga-zangar kwana ɗaya a Alhamis 9 ga watan Oktobar 2025 domin neman hakkokinsu daga gwamnati.
Bankin AfDB zai sake ba Najeriya rancen dala miliyan 500 a matsayin kashi na biyu rancen dala biliyan 1 don tallafawa sauye-sauyen tattalin arzikin kasar nan.
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar manyan ma'aikatan man fetur na ta kasa, PENGASSAN ta dauki zafi bayan kalaman mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima.
Kungiyar SERAP ta bukaci dukkan gwamnonin NAjeriya da ministan Abuja, Nyesom Wike su bayyana yadda suka kashe kudin da aka ba su bayan cire tallafin mai.
Matsin tattalin arziki
Samu kari