Matsin tattalin arziki
Manoman shinkafa 3,500 na shirin barin noma bayan asarar Naira biliyan N93; rahoton NAPM na 2026 ya nuna yadda shinkafar waje ta durƙusar da manoman Najeriya.
Kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa ya tabbatar da cewa jihohi 11 sun amince da dokar soke karbar haraji a hannu, tare da rage kananun harajin da ake karba.
Gwamnatin Tarayya za ta faɗaɗa tallafin kuɗin CCT zuwa gidaje miliyan 15; zuwa yanzu ƴan Najeriya miliyan 35 ne suka amfana da tallafin fiye da N25,000.
Gwamnatin Tarayya ta raba tallafin kuɗi ga sama da 34 miliyan yan Najeriya, tana sa ran kai miliyan 50 kafin ƙarshen 2026, don rage talauci, matsin tattalin arziki.
Sanatan Edo ta Kudu, Adams Oshiomhole ya bayyana cewa yan Najeriya sun fara ganin tasirin tsare-tsaren gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, abinci ya yi araha.
Wani kwamiti da ke samun goyon bayan gwamnatin tarayya ya ba da shawarar a dakatar da shigo da shinkafa saboda ta yi yawa a lasa kuma farashi ya sauka.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar mana da cewa farashin wasu muhimman kayan abinci ya sake sauka a kasuwannin Babban Birnin Tarayya (FCT), Abuja.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya yi jimamin rasuwar attajirin Dr. Bature Abdulaziz, shugaban kasuwar Kwari a Kano, wanda ya rasu yau.
Daga ranar 19 ga Janairu 2026 da muke ciki, bankuna za su fara cire harajin VAT kashi 7.5 kan kudin canja wuri ta waya da kudin masu sana'ar POS.
Matsin tattalin arziki
Samu kari