Matsin tattalin arziki
Gwamnan Bauchi, Bala Abdulƙadit Mohammed ya ce kafewar shugaban ƙasa Bola Tinubu kan kudirin haraji gayyato rikici ne, ya ce tsarin ba alheri ba ne.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ce ya kamata shugaba Bola Ahmed Tinubu ya saurari al'umma kan kudirin haraji yana mai cewa ba a mulkin soja ake ba.
A watan Nuwambar 2024 an sake fitar da rahoton jihohin da suka fi samar da harajin VAT a Najeriya inda muka ware muku fitattun jihohin Arewa biyar da suka yi fice.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bayyana cewa da yawa daga cikin waɗanda suka kaɗa masu kuri'a suna fama da wahalhalun rayuwa a yanzu.
Tsohon gwamnan jihar Edo, Adams Oshiomhole ya tallafawa mutanen Edo ta Arewa da buhunam shinkafa, ya taya ƴan Najeriya murnar kirismeti da sabuwar shekara.
Babban malamin cocin nan a Sakkwato, Bishof Matsew Kukah ya bayyana cewa gwamnati ce silar abubuwan da suka faru a wurin rabon abinci a Abuja, Anambra.
Wata kotu a Ibadan ta tura tsohuwar matar Ooni na ife da wasu mutane 2 kurkuku kan mutuwar yara da dama a makarantar Musulunci ta Boshorun a jihar Oyo.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya su taya shugabanni da addu'a, kaunar juna, zaman lafiya, da hadin kai yayin bikin Kirsimeti na bana.
Shugaba Bola Tinubu ya yi magana kan cire tallafin man fetur inda ya ce babu nadamar da ya yi na daukar matakin a ranar 29 ga watan Mayu 2023 a Abuja.
Matsin tattalin arziki
Samu kari