Matsin tattalin arziki
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya shaidawa 'yan Najeriya cewa akwai bukatar su bayar da hadin kai tare da watsi da duk abin da zai kawo rabuwar kai.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya dauki alkawarin kawo karshen hauhawar farashi da kawo karshen wahala da jama'a ke ciki tun bayan hawansa kujerar shugabancin kasar.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa zai kafa kamfani domin rage tsadar abinci a Najeriya. Za a ba matasa da mata bashi a kamfanin da samar da magunguna.
Ma’aikatar ayyuka za ta kashe Naira biliyan 4 kan gina filin saukar jirgin Tinubu da tashar ruwa. Za ta kashe N724bn kan hanyoyi, da N40.6bn kan gine-gine.
Tsohon shugaban majalisa, Sanata Ahmad Lawan ya bayyana bukatar shugabanni su tabbatar da daukar matakan kawo karshen yunwa da ta addabi al'umar kasar nan.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Babafemi Ojudu, ya ce Shugaba Bola Tinubu bai dace ya jagorancin Najeriya a wannan lokaci ba inda ya ce Yemi Osinbajo ya fi shi dacewa.
Kamfanonin sadarwa sun bukaci a sake yin karin kudaden sms, data da na kira nan take. Sun ce hauhawar farashin kayan aiki da wutar lantarki na barazana ga dorewarsu.
Godswill Akpabio ya ce yana goyon bayan matakan tattalin arziki da Bola Tinubu ya dauka a Najeriya. Ya ce an lalata Najeriya sosai a lokacin da ya hau mulki.
Gwamnan jihar Rivers ya gabatar da kasafin kudin sama da Naira triliyan 1 na shekarar 2025. Siminalayi Fubara ya ce kasafin N1.888tn zai bunkasa jihar a 2025.
Matsin tattalin arziki
Samu kari