Matsin tattalin arziki
Masana sun gargadi mutane yayin da aka gano ana sayar da gurbataccen manja mai lahani a kasuwannin Najeriya. Hukumar NAFDAC ta tabbatar da hakan.
Wani sabon rahoto ya bayyana fargabar karuwa matsanancin talauci a Najeriya biyo bayan tsadar rayuwa da hauhawar farashi da ake fama da shi a fadin Najeriya.
Hukumar NAHCON ta ce maniyyata aikin hajjin 2025 za su samu tallafin $500. Shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi ya fadi matsalolin da aka samu a shekarar 2024.
Farashin kayan hatsi a kasuwar Dandume da ke jihar Katsina ya karye sosai, shinkafa N55,000, wake N90,000, gero N67,000; yayin da kasuwar ke ci sau uku a sati.
Gwamnatin Bola Tinubu za ta raba tallafin kudi na Naira biliyan 4 ga gidaje miliyan 10 a Najeriya. Gwamnatin tarayya za ta raba bashin Naira biliyan 2 ga manoma.
Tsohon sakataren kwamitin yakin neman zaben gwamna Inuwa Yahaya na jihar Gombe, Adamu Modibbo ya tattara komatsansa ya fice daga jam'iyya mai mulki.
Kungiyar masu amfani da layukan sadarwa (NATCOMS) ta kalubalanci Hukumar NCC inda ta yi watsi da karin kudin tarho da cewa bai dace ba kuma zai kara wahala.
Hanu Fejiro Agbodje ya ce Najeriya na bukatar mallakar Bitcoin don bunkasa tattalin arziki, yayin da ake hasashen darajar Bitcoin za ta iya kai dala $180,000 a 2025.
Gwamnatin jihar Neja ta gargadi jama’a kan kafar damfara da ke ikirarin ana rijistar tallafi, tana jaddada amfani da sahihan kafafen hukuma kawai don bayanai.
Matsin tattalin arziki
Samu kari