Matsin tattalin arziki
Janar Ibrahim Badamasi Babangida mai ritaya ya koka cewa Najeriya na rasa shugabanni masu ɗabi’a, gaskiya da kishin ƙasa irin na marigayi Janar Hassan Katsina.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya kaddamar da tallafin Naira biliyan ɗaya ga iyalai a Akwa Ibom domin karfafa kananan kasuwanci da rage talauci kai tsaye.
Yayin da ake shirin fara bukukuwan karshen shekara a Najeriya, farashin kayan abinci ya sauka a jihohin Gombe, Yobe, Neja, Sokoto Legas, Bayelsa da wasu jihohi.
Akalla kananan manoma 14,000 daga kananan hukumomi bakwai na jihar Bauchi sun amfana da shirin noma na zamani na Gidauniyar Heineken Africa ta shirya.
Cibiyar Zakkah da Wakafi a jihar Gombe, karkashin Dr Abdullahi Abubakar Lamido ta ba matasa kusan 100 horo a shirinta na shekara shekara na 2025.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta sami nasarar inganta kudin shiga da ta ke samu a hukumar KANGIS daga Naira miliyan 50 zuwa Naira miliyan 750 a wata.
A wata na bakwai a jere, hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ta sauka zuwa 16.05% a watan Oktoba, 2025 idan aka kwatanta da watan Satumban da ya gabata.
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar SERAP ta bukaci gwamnan babban bankin Najeriya, Olayemi Cardoso a kan ya yi bayani a kan bacewar N3trn daga bankin.
Farashin kayan abinci ya fadi warwas a Benue, lamarin da ya faranta ran masu saye amma ya jefa ’yan kasuwa da manoma cikin asara. Masana sun gargadi gwamnati.
Matsin tattalin arziki
Samu kari