
Matsin tattalin arziki







Farashin abinci kamar shinkafa, doya, wake da gyada na ci gaba da sauka a Najeriya, wanda ya faranta ran magidanta da iyalai a jihohin da abin ya fi shafa.

Rahotanni sun tabbatar da cewa a kasuwannin Adamawa, Yobe da Borno, farashin masara, shinkafa, dawa da wake sun sauka sosai, amma banda na doya da dabbobi.

Bode George ya ce bai kamata Bola Tinubu ya tafi Faransa ba a lokacin da ake fama da matsaloli a Najeriya. Ya zargi APC da neman haddasa rikicin Rivers.

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya fadi yadda ya yi barazanar korar Minista Nyesom Wike idan manufofinsa ba su dace da bukatun jam’iyyar APC mai mulki ba.

Kumgiyar masu gidajen mai ta Najeriya watau PETROAN ta bayyana cewa babu abiɓda ya sauya a harkokin cinikin mai tsakanin mambobinta da matatar Ɗangote.

Majalisar Dattawan Najeriya ta ba da umarnin gudanar da bincike kan farashin kuɗin data da kamfanonin sadarwa suka kara wanda ya jefa matasa cikin ƙunci.

Tsohon minista a Najeriya, Sheikh Isa Ali Pantami ya gargadi shugabanni daga kan kansiloli har shugaban kasa da su tabbata sun yi adalci ga al'ummar da suke mulka.

Mutane sun nuna damuwa kan yadda Sanata Abdul Ningi ya fito bakin titi yana rabawa ƴan acaba da sauran mutanen mazaɓarsa kyautar N1,000 a watan azumi.

Dan Majalisa mai wakiltar Bakori da Ɗanja a Majalisar Dokoki ta Ƙasa ya raba tallafi da goron Sallha ga al'ummar mazaɓarsa, an raɓa kimanin N110m.
Matsin tattalin arziki
Samu kari