Matsin tattalin arziki
Farashin siminti ya koma ₦11,000 a Najeriya. Masu gine-gine a Abuja, Kogi da Legas na kukan tsadar kayan yayin da aka ji farashin BUA, Dangote, Lafarge.
Farfesa Usman Shuaib da Imam Fuhad Adeyemi sun bukaci a cire Zakka daga tsarin haraji a sabuwar dokar haraji ta 2025 don tabbatar da adalci ga al'ummar Musulmi.
Yayin da aka fara azumin watan Ramadan, mutane sun fara fuskantar karancin kwai a sassan jihar Kano, lamarin da aka danganta da karancin samarwa a bana.
Kotun Koli ta soke kakaba harajin Donald Trump, ta ce bai da hurumi ba tare da amincewar Majalisa, yana jawo sabbin muhawara kan ikon shugaban kasa.
Hukumar Wayar da Kai ta Kasa watau NOA ta ce boye kayan abinci da kara farashi ba bisa ka'ida ba zai kara jefa mutane cikin wahala a watan azumin Ramadan.
Janye tallafin Amurka da shugaba Donald Trump ya yi ga kungiyoyi ya jefa al'umma da dama cikin hadari. Lamarin ya shafi mutum 250,000 a jihar Yobe.
Gwamna Abba Yusuf ya gode wa Tinubu da gwamnonin APC kan tallafin ₦8bn ga ƴan kasuwar Singer. Mataimakin Shugaban Ƙasa Shettima ya sanar da tallafin.
Hukumar Kididdiga ta kasa (NBS) ta tabbatar da cewa an samu saukik hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya a watan Janairu, 2025, ta ce farashin abinci ya kara araha.
Gwamnatin Jihar Sokoto ta ware Naira biliyan daya domin ciyar da masu azumi a watan Ramadan 2026, inda za a raba abinci ga mutane har 34,000 kullum.
Matsin tattalin arziki
Samu kari