Matsin tattalin arziki
Gwamnatin shugaba Donald Trump ta cire takunkumi kan man Iran yayin da ake tsaka da yaki da Tehran. Iran za ta samu damar sayen makamai da kudin da ta samu.
Gwamnatin tarayya ta bullo da wani shiri da za a rika bai wa yan Najeriya damar samun rancen kudin sayen tikitin jirgin sama,daga bisani kuma su biya a hankali.
Gwamnatin Amurka ta fara duba yiwuwar dage takunkumin da ta sanya kan mama Iran da ke kam hanya domin rade radadin tsadar makamashi a kasuwannin duniya.
Hukumar kula da abinci ta duniya ta yi gargadin cewa mutane miliyan 10.4 a Yammaci da Tsakiyar Afirka na iya fuskantar yunwa kan rikicin Iran da Isra’ila da Amurka.
Dan shugaban Najeriya, Seyi Tinubu, ya bukaci matasan su yi hakuri da amince da shugabancin mahaifinsa, ya ce wamnatin na gyara matsalolin tattalin arziki.
Babban bankin kasa watau CBM ya bukaci yan Najeriya su killace lambobin sirri na ATM da na manhajar bankunansu don kaucewa yan damfara da masu zamba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi umarni da a rabaw.a 'yan Najeriya shinkafa a fadin kasar nan saboda Ramadan da azumin Kiristoci a sassan Najeriya.
Matatar Dangote ta sanar da rangwame a farashin kowace litar fetur, tare da rage litar dizal a Najeriya, wannan ne karo na farko bayan tashin danyen mai a duniya.
Matatar Dangote da ke jihar Legas ta sake kara farashin kowace litar fetur zuwa N1,175 a matakin sari ga yan kasuwa, ta kuma kara farashin man dizal.
Matsin tattalin arziki
Samu kari