Matsin tattalin arziki
Ma'aikatar harkokin jin kai da yaki da talauci ta ce ta kammala hada rijistar talakawa, wadanda talauci da babu ta yi wa katutu a kasar nan don taimaka masu.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fara shirin sayar da wasu kadarorin gwamnati domin bunkasa jarin kasa da jawo 'yan kasuwa masu zaman kansu.
Akalla mutane 51 ne ake fargabar sun mutu ko sun bace a tekun Libiya bayan jirgin ruwa da suke tafiya a cikinsa ya yi hatsari. 'Yan Najeriya 2 sun tsira.
Kungiyar manoman tumatir ta kasa, TGPMAN, ta ce ba a sa ran tashin farashin tumatir a watan azumin Ramadan saboda yalwar amfanin gona bana da aka samu.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin agajin abinci ga jihohi 10 masu fama da rikice-rikice, ciki har da Borno da Zamfara, don magance kalubalen tsaro da tattali.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya wakilci shugaba Bola Tinubu wajen kaddamar da shirin bunkasa tattalin arzikin mata miliyan 25 a Najeriya.
Fadar shugaban Najeriya ta amince da cewa jihohi da kananan hukumomi ne ke da laifi wajen jefa miliyoyin yan Najeriya a kangin talauci musamman a karkara.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce duk da ana jin jiki a kan manufofinsa, ba za a janye su na saboda suna haifar da ɗa mai ido.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da biyan alawus ga masu cin gajiyar N-Power, yayin da aka kammala duba shirin don tabbatar da dorewa bisa ajandar 'Renewed Hope'.
Matsin tattalin arziki
Samu kari