Hukumar EFCC
Fadar shugaban kasa ta yi wa 'yan adawa martani game da kama 'yan adawa da EFCC ta yi. Ta ce Bola Tinubu ba shi ba EFCC umarni ta cafke 'yan jam'iyyar adawa.
Tsohon Ministan shari'a a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Abubakar Malami, ya yi sabon zargi kan hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC.
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa, EFCC ta bayyana cewa har yanzu Abubakar Malami bai cika sharuddan da aka gindaya masa lokacin da aka ba da belinsa ba.
Jam'iyyar ADC ta ce soke belin Abubakar Malamai na iya sa mutane au zargi EFCV da goyon bayan wani bangare musamman yadda ya fara gangamin siyasa a Kebbi.
Kotu a Abuja ta umarci a tsare tsohon Ministan Kwadago, Chris Ngige, a Kuje kan tuhumar rashawa da almundahana. Za a saurari bukatar belinsa a ranar Litinin.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFCC ta fara shari'a da tsohon Ministan kwadago ta Najeriya, Chris Ngige a gaban kotu a kan zarge zargen rashawa.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya ce EFCC ta tsare shi ba tare da bayyana dalili ba bayan soke belinsa duk da cewa ya cika sharuddan da aka gindaya masa.
An bayyana yadda EFCC ta kama Dr. Chris Ngige a gidansa da daren Talata, inda aka tafi da shi cikin kayan barci, kuma ake zargin za a gurfanar da shi kotu yau.
Tsohon ministan shari'a, Abubakar Malami ya ce tambayar da EFCC ta yi masa ta tsaya ne kawai kan batun zargin maimaita aikin dawo da kudin Sani Abacha.
Hukumar EFCC
Samu kari