Hukumar EFCC
Kotun Koli ta ƙi amincewa da ƙarar Aminu Sule Lamido na rashin bayyana $40,000 a filin jirgin sama, tare da tabbatar da hukuncin kwace kashi 25% na kuɗin.
Wani mai ba da shaida na bayyana tura makudan kudi daga Hukumar Haraji ta Kogi zuwa Bespoque, tare da tuhumar Yahaya Bello kan karkatar da kudi sama da ₦110bn.
Hukumar EFCC ta sake fitar da wasu hujjoji da suka shafi yadda aka karkatar da makudan kudi a kan shari'ar da ake yi wa tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello.
Kotun Koli a Abuja za ta yanke hukunci ranar Juma’a kan shari’ar almundahana ₦1.35bn da ta shafi tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, da ’ya’yansa biyu.
Hukumar farin kaya ta DSS ta fara bincike kan tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami, bayan rahoton gano makamai a gidansa da ke Birnin Kebbi a jihar.
Dan gwagwarmaya kuma lauya mai rajin kare hakkin dan adam, Deji Adeyanju, ya ragargaji 'yan adawa kan maganganun da suke yi dangane da shari'ar Abubakar Malami.
Shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede, ya fito ya yi bayanai kan binciken da ake yi wa tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami. Ya ce ya gaji binciken ne.
Rahotanni sun nuna cewa Tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami na fuskantar sabon bincike kan wasu makamai da EFCC ta ci karo da su a gidansa na Kebbi.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami, ya shiga sahun manyan 'yan siyasa da suka fuskanci shari'a tare da 'ya'yansu kan zarge-zargen da suka shafi cin hanci.
Hukumar EFCC
Samu kari