Donald Trump
Binciken kwakwaf da aka yi ya karyata ikirarin cewa an kai hari kan jerin motocin Donald Trump, yana mai cewa labarin ba gaskiya ba ne kuma jita-jita ce.
Shugaba Donald Trump ya barazana kan tashoshin wutar Iran, yayin da rikicin ke kara tsananta bayan hare-haren da sojojin Isra'ila suka kai a kudancin Isra'ila.
Rahotanni sun nuna cewa an fara rana mai tsananin zafi a Yammacin Amurka a daidai lokacin da kasar ke yaki da Jamhuriyar Musulunci ta Iran, an gargadi mutane.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta bayyana dalilan da suka jawo takasa hakuri, har takai hari waɗansu sansanonin soji a Kuwait da Hadaddiyar Daular Larabawa.
Ana tsaka da yakin Iran da Isra'ila, Amurka ta tura jiragen MQ-9 da sojoji 200 zuwa Najeriya domin taimakon leken asiri da horaswa, ba tare da shiga yaki kai ba.
Najeriya ta nuna cewa za ta ba da gudunmuwa wajen rage matsalolin man fetur da makamshi kan toshe Hormuz da Iran ta yi a yaki da Amurka/Isra'ila.
Gwamnatin shugaba Donald Trump ta cire takunkumi kan man Iran yayin da ake tsaka da yaki da Tehran. Iran za ta samu damar sayen makamai da kudin da ta samu.
Gwamnatin Amurka ta tura dakarun soji na musamman (MEU) guda 2,500 tare da wasu sojoji da jiragen yaki zuwa Gabas ta Tsakiya, inda za su yi yaki da Iran.
Firayimistan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya bayyana cewa kasar ita kaɗai ta kai harin kan Iran, yana musanta zargin Amurka ta shiga rikicin da ake yi.
Donald Trump
Samu kari