Donald Trump
Gobara ta tashi a wani tsohon ginin da ke dauke da kotu da wasu ofisoshi n gwamnati a Amurka. Hukumomi sun sanar da cewa an dage zaman kotu zuwa wani lokaci.
Shugaba Donald Trump ya bayyana cewa Amurka na tattaunawa da Iran kan wani tsari mai maki 15 domin kawo karshen yaki da kuma batun makamin nukiliya.
Kasashen Pakistan, Egypt da Turkey sun bayyana cewa za su jagoranci zaman sulhu tsakanin Iran da Amurka domin kawo karshen yakin da ake a Gabas ta Tsakiya.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya sanar da cewa Koriya ta Arewa za ta cigaba da mallakar nukiliya. Ya zargi Amurka da keta doka kan kai hari Iran.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce Iran ta ba Amurka “kyauta mai daraja sosai” da ta shafi mai da gas da mashigar Strait of Hormuz yayin da ake ci gaba da yaki.
Yarima Mohammed bin Salman ya matsa wa Donald Trump lamba domin ya ci gaba da yaƙi da Iran, inda ya bayyana lamarin a matsayin "dama" ga yankin Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Pakistan ta bayyana aniyarta da zama kafar sulhu da Amurka da Iran za su zauna domin kawo karshen yaki Gabas ta Tsakiya.
Dakarun rundunar sojin ruwan China suna wani aiki a cikin manyan ruwan duniya da masana suka ce zai iya zama barazana ga kasar Amurka da kawayenta.
Gwamnatin shugaba Donald Trump ta fara lalumen wanda zai jagoranci Iran a tattaunawar da za ta yi da kuma batun jagorancin kasar bayan nada Mojtaba Khamenei.
Donald Trump
Samu kari