Donald Trump
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin mazauna jihar Kano sun bayyana takaici game da yadda gwamna Abba Kabir Yuauf ya raba Naira miliyan 100 ga yan dangwale.
Amurka ta yi Allah-wadai da kisan iyalan Fasto Ezekiel Dachomo a Filato, ta bukaci a hukunta masu laifi, yayin da sanarwar ta haifar da martani daga jama'a.
Majalisar Wakilai ta Amurka ta bukaci Trump ya dakatar da yakin Iran, amma Majalisar Dattawa ta yi watsi da irin wannan kuduri, rikici na kara kamari.
Sanatan Amurka Ted Cruz ya caccaki jami’an gwamnatin Najeriya, yana ikirarin cewa maimakon daukar matakan tsaro na gaskiya a kare kiristoci, an maida abin yakin baka
Donald rump ya ce yarjejeniyar nukiliyar Amurka da Saudiyya za ta tabbata ne idan Riyadh ta amince da Isra'ila ta hanyar shiga Yarjejeniyar Abraham.
Iran ta ce ta kai hare-hare kan sansanonin sojin Amurka a Kuwait da Jordan, yayin da Majalisar Wakilan Amurka ke neman dala biliyan 95 domin yaƙi.
A labari nan, za a ji cewa Fadar shugaban kasa ta bayyana dalilin da ya sa shugaban Amurka, Donald Trump ya aiko da wasika ga shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban Amurka Donald Trump ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan jagorancinsa wajen yaƙi da ’yan ta’adda, yana mai cewa Amurka za ta ƙarfafa haɗin gwiwa da Najeriya.
Trump ya sake yi wa Iran barazana, yana cewa Amurka za ta lalata gada ko tashar wutar lantarki duk lokacin da Iran ta kai hari kan jirgi a mashigar Hormuz.
Donald Trump
Samu kari