Donald Trump
Kungiyar MURIC ta soki Amurka kan kira da ta yi na a soke Shari’a da barazanar kakabawa gwamnonin Arewa 12 takunkumi, tana kiran hakan matsayinta rashin adalci.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce yana sane da harin da Isra'ila ta fara kaiwa Iran a 13 ga Yuni. Ya karyata cewa Amurka bata san da shirya harin ba.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi martani ga barazanar takwaransa na Amurka, Donald Trump a kan zargin kisan kiristoci.
Kungiyar ISWAP ta mayar da martani ga kalaman Donald Trump, tana kiran shugaban Amurka “makaryaci kuma dan kama-karya” da ke neman ya ta da rikici a Najeriya.
Wani bako ya fadi a lokacin wani taro da Shugaba Donald Trump ya jagoranta a Fadar White House, yayin da ake magana kan rage farashin maganin kiba.
Adamu Garba ya goyi bayan ikirarin Donald Trump na cewa ana kisan kiyashi a Najeriya, ya bukaci gwamnati ta tattauna da Amurka kan yaki da ta’addanci.
Farfesa Wole Soyinka ya kira Donald Trump karamin mai mulkin kama-karya bayan janye masa biza; Jakadancin Amurka ya ce biza gata ce, ba hakki ba.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron farin kaya ta DSS ta bayyana abubuwan da suka jawo tsaiko wajen shari'ar yan ta'addan Ansaru da ke hannun hukuma.
A kwanan nan Shugaba Donald Trump na Amurka ya sanya Najeriya cikin “Kasashen da ake musu kallo na musamman” (CPC) kan zargin kisan kiyashi na Kiristoci a kasar.
Donald Trump
Samu kari