Donald Trump
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa ana samun saukin matsalolin rashin tsaro a sassan kasar tun bayan da ta hau mulki zuwa yanzu.
Rufe gwamnatin Amurka ya jawo sama da mutum 750,000 su daina zuwa aikin gwamnati. Ana fargabar fuskantar karancin abinci a Amurka tare da matsalar lafiya.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar APC, Olatunbosun Oyintiloye ya gargadi 'yan kasar nan a kan illar rarrabuwar kai bayan barazanar Trump.
Rufe gwamnatin Amurka ya jefa kasar a cikin matsalar tashin jiragen sama. A ranar Lahadi kadai sama da jirage 10,000 ne suka gaza tashi a filayen jiragen Amurka.
Kungiyar Musulman Najeriya ta fitar da sanarwa tare da bankado abin da ake nufi da batun yiwa kiristoci kisan gilla a kasar kamar yadda aka yayata kwanan nan.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce batun kisan gilla da Amurka ke danganta da Kiristoci a Najeriya karya ne, don Amurka tana kare muradunta ne kawai
Fasto Enoch Adeboye ya roƙi Shugaba Bola Tinubu da ya nemi sulhu ta diflomasiyya da Amurka kan barazanar harin soja da Donald Trump ya yi mata a wannan wata.
Wata ƙungiya mai suna Concerned Nigerians for Human Security ta rubuta wa Donald Trump wasiƙa, tana neman ya shiga tsakani kan tsananin rashin tsaro a Zamfara.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore, ya gargadi gwamnatin Najeriya da kada ta raina nufin Shugaban kasar, Donald Trump wajen dakatar da kisan Kiristoci.
Donald Trump
Samu kari