Donald Trump
Fitaccen mawakin Najeriya, Eedris Abdulkareem ya rasa shafukan Facebook da Instagram bayan sakin waka game da shugaban Amurka Donald Trump da ya yi.
Shugaban kasar Venezuela ya bayyana cewa ba ya zaune cikin tsoro duk da Amurka tana son a kama shi. Amurka ta sanya ladan dala miliyan 50 a kan kama shi.
Trump ya na barazanar dakatar da shigar mutanen ƙasashen “Third World” cikin Amurka, lamarin da ya tayar da muhawara kan ma’anar kalmar da ƙasashen da abin ya shafa.
Shugaban Amurka Donald Trump ya sake tayar da kura bayan ya sanar da neman dakatar da shigowar ’yan ƙasashen da ya kira “ƙasashe masu tasowa”, musamman daga Afrika.
Hukumar USCIS ta ce ta fara duba yiwuwar kwace damar zama a Amurka ga mutanen ƙasashe “masu matsala”, bisa umarnin Shugaba Donald Trump bayan harbin sojoji.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kafa wata tawaga ta musamman da za ta yi aiki a wani kwamitin hadin gwiwa tsakanin Najeriya da Amurka kan tsaro.
Shugaban Amurka Donald J. Trump ya yi magana bayan wani dan bindiga ya harbi sojojin Amurka a kusa da fadar White House. Ya ce barazana ne ga tsaron Amurka.
Amurka ta fitar da bayanai kan wanda ake zargi da kai hari kusa da fadar White House ya harbi sojoji. An ce hi ne Rahmanullah Lakamal daga Afghanistan
Rahoton masana tsaro ya ce an kirkiri wani bidiyo domin nuna cewa sojojin Amurka sun sauka jihar Borno bayan barazanar shugaban kasa Donald J Trump.
Donald Trump
Samu kari