Kasar waje
Ministocin cikin gida na kasashen Saudiyya da Qatar sun tattauna ta wayar tarho kan tasirin yakin Iran da Amurka/Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya.
Wani malamin addini, Sheikh Ekrima Sabri, ya fitar da fatawa yana kira ga Musulmi su gudanar da sallar Idi kusa da masallacin Kudus da aka rufe a Isra'ila.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya ce tattaunawar tsagaita wuta ba ta da amfani muddin babu tabbacin cewa ba za a sake kai hare-hare ba a kasar.
An shiga rudani kan batun mutuwar shugaban Majalisar tsaron Iran, Ali Larijani bayan sanarwar da Isra'ila ta fitar, an ga ya wallafa sako a shafinsa.
Gwamnatin kasar China ta bayyana shirinta na kai wa mutanen Iran da wasu kasashe 3 a Gabas ta Tsakiya tallafin jin kai domin rage masu radadin yakin da ake.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya yi martani game da kalaman Shugaban Amurka Donald Trump kan cewa an neman a yi sulhu.
Shugaban Amurka, Donald J. Trump ya yi ikirarin cewa hare-haren da suka kai tare da Isra'ila, ya zama ajalin jagororin kasar Iran kusan gaba daya.
Shugaba Bola Tinubu zai fara ziyarar aiki ta tarihi zuwa Burtaniya a gobe Talata, inda zai gana da Sarki Charles III da Firayim Minista Keir Starmer.
Yayin da Amurka ke tunanin ta raunata shi, watakila ma ya mutu, an samu sanarwar da ke nuna Mojtaba Khamenei ya nada mai ba shi shawara kan harkokin soji.
Kasar waje
Samu kari