Kasar waje
Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya jawo ce-ce-ku-ce kan kalamansa da suka shafi Annabi Isa da Genghis Khan, yayin da ya musanta nuna ƙiyayya ga Kiristoci.
Jagoran kasar Iran, Mojtaba Khamenei ya sanar da cewa za a cika azumi 30 gobe Juma'a, sannan za a yi sallah karama ranar Asabar, 21 ga watan Maris, 2026.
Hukumar leken asirin Amurka ta mika rahoto kan shirin nukiliyar Iran ga Majalisar Dattawan Amurka, ta ce har yanzu jamhuriyar Musulunci ba ta sake gina su ba.
A labarin nan, da a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka, Donald J Trump ya ce Isra'ila ba za ta sake kai makamancin harin da ta kai wa wurin ajiyar gas a Iran ba.
Jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei ya bayyana cewa ba za su bar kisan shahidai ya tafi a banza ba, duk masu hannu za su biya kuma za su dandana kufar su.
Hukumomin UAE sun ayyana ranar Juma'a, 20 ga Maris, 2026, a matsayin ranar idin karamar Sallah, tare da fitar da lokutan sallar Idi a masallatai.
Gwamnatin China ta hannun ma'akkatar harkokin waje ta jadadda kudirinta na shiga tsakani domin kawo karshen fadan da ya barke tsakanin Amurka/Isra'ila da Iran.
Kafin a kashe shi, Ali Larijani ya gargaɗi Donald Trump cewa kisan shugabannin Iran zai sa al'ummar ƙasar su ƙara zage damtse wajen yakar makiyansu.
Shugaban kasar Cuba, Miguel Díaz-Canel ya ce yana daidai da Trump idan ya shiga ksar shi zai kai farmaki. Trump ya nuna cewa zai kwace ikon kasar Cuba.
Kasar waje
Samu kari