Kasar waje
Mutane shida sun mutu a wajen cunkoson daukar aikin sojoji a Accra, Ghana. Gwamnati ta dakatar da shirin kuma Shugaba Mahama ya ziyarci wadanda suka ji rauni.
Gwamnatin kasar Turkiyya ta tabbatar da mutuwar duka sojoji 20 da ke cikin jirgin C-130 da ya yi hatsari a kasar Georgia kusa da iyakar Azerbaijan.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban ƙasar Faransa, Nicolas Sarkozy ya shaki iskar 'yanci bayan ya shafe makonni uku kacal daga cikindaurin shekaru biyar.
Gwamnatin tarayya ta tura tawaga zuwa kasar Birtaniya domin duba yiwuwar maido da Sanata Oke Ekweremadu gida Najeriya ya karisa zaman gidan yarinsa.
Majalisar Isra'ila ta karanta kudirin dokar da zai ba kasar dama hukuncin kisa ga Falasdinawa. Ana son kawo dokar da za ta hana kafafen yada labaran waje aiki.
Ofishin harkokin waje na gwamnatin Birtaniya (FCDO) ya sake fitar da sabon gargadi ga ‘yan ƙasar da ke shirin zuwa Najeriya. Ya ce su kauracewa jihohi 6.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da takwaransa na kasar Saliyo, Julius Maada Bio, kuma sun tattaunawa muhimman batutuwa da suka shafi tsaro.
A tarihi, Amurka ta dauki matakin soji na kai faramaki a kasashe da dama da nufin yakar yan ta'adda da ke kashe fararen hula, daga ciki kawai Libya da Iraq.
Yan Majalisar Dokokin Amurka 31 sun bayyana Shugaba Trump a matsayin jarumi bisa sanya Najeriya a jerin kasashen da ake da babbar matsala kan yancin addini.
Kasar waje
Samu kari