Kasar waje
Rahotanni daga kasar Guinea-Bissau sun tabbatar da cewa dakarun sojoji sun kifar da gwamnati, sun sanar da dakatar da shirin zzabe tare da rufe iyakokin kasar.
An kashe babban kwamandan sojin Hezbollah, Hassan Ali Tabtabai, a harin da Isra’ila ta kai Lebanon, lamarin da ya jawo fargaba bayan shekara guda da tsagaita wuta.
Gwamnatin Amurka ta yanke wa ’yan Najeriya biyu hukunci kan manyan laifuffukan zamba da suka haura $472,000, bayan sun yi amfani da bayanan jama’a wajen damfara.
Gwamnatin Birtaniya ta ki aminta da bukatar Najeriya ta neman dawo da Sanata Ekweremad ya ci gaba da zaman gidan yari a Najeriya duk da sa bakin Shugaba Tinubu.
Fitaccen jarumin Bollywood Dharmendra Deol ya rasu yana da shekaru 89 a Mumbai. Ya fito a fina-finai 300, ya bar babban tarihi a masana’antar fina finan Indiya.
Jagoran 'yan adawa na kasar Kamaru, Issa Tchiroma Bakary ya nemi mafaka a kasar Gambiya yayin da shugaba Paul Biya ke nema ya cafke shi daga Najeriya.
Mai ba shigaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya gana da sakataren tsaron Amurka da shugaban hafsoshin tsaro kan baranazar Donald Trump.
A karshe dai shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura mataimakinsa, Sanata Kashim Shettima ya wakilce shi a taron G20 da za a yi a karshen mako a Afirka ta Kudu.
Wani mutumi ya tayar da rigima cikin jirgin ƙasa inda ya zargi matasan ƙwallon Najeriya da wakiltar abin da ya kira gwamnati ko ƙungiyar yan ta’adda.
Kasar waje
Samu kari