Kasar waje
A labarin nan, za a ji cewa kasar Pakistan ta bayyana aniyarta da zama kafar sulhu da Amurka da Iran za su zauna domin kawo karshen yaki Gabas ta Tsakiya.
Harin makami mai linzami daga Iran ya lalata wasu manyan gine-gine a birnin Tel Aviv na Isra'ila, inda mutane huɗu suka sami raunuka a ranar Talata.
Dakarun rundunar sojin ruwan China suna wani aiki a cikin manyan ruwan duniya da masana suka ce zai iya zama barazana ga kasar Amurka da kawayenta.
Gwamnatin kasar Colombia ta tabbatar da hadarin jirgin sojojin samanta dauke da mutane sama da 100. An bayyana cewa mutum 64 ne suka rasu a hadarin.
Binciken sojin Isra'ila ya tabbatar da cewa kuskuren lissafi ne ya sa dakarun ƙasar suka harba makaman atilare kan wani manomi maimakon mayakan Hezbollah.
Firanministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya nemi kasashen duniya su taya shi yakin da ya ke yi da Iran bayan kai manyan hare-hare zuwa yankin Arad.
Hukumar IEA ta bayyana cewa ci gaba da yakin Iran, Amurka da Isra'ila zai jawo gagarumar matsala ga makamashi a fadin duniya yayin da ake ci gaba da gwabza yaki.
Iran ta kai harin makami mai linzami kusa da cibiyar nukiliyar Isra'ila ta Dimona, inda ta jikkata yara da ruguza gine-gine a mako na huɗu na yaƙin.
Kasar Iran ta kaddamar da wani sabon rukunin makamai masu linzami masu dogon zango (Ballistic Missiles) zuwa asalin zuciyar nukiliyar kasar Isra'ila dake Dimona
Kasar waje
Samu kari