Kasar waje
Hadimij shugaban Najeriya, Daniel Bwala ya ce kafar Al Jazeera ta ba shi hakuri a asirce kan hirarsa da Mehdi Hasan, amma ta ki fitar wa a bainar jama'a.
Rundunar Juyin Juya Halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta kaddamar da hare-hare kan Kuwait da wasu kasshe 3 da nufin lalata sansanonin Amurka a Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa rikicin da ya kara kunno kai a tsakanin Amurka da Iran bayan kalaman Trump ya fara taba farashin danyen mai a kasuwar duniya.
Attajirin Najeriya, Alhaji Aliko Dangote ya sanar da cewa ya zabi wani yanki na kasar Kenya da zai gina sabuwar matatar man fetur a Gabashin nahiyar Afrika.
Iran ta zargi Amurka da karya yarjejeniyar tsagaita wuta bayan hare-haren da aka kai a mashigar Hormuz da kuma dawo da takunkumin fitar da man fetur na Iran.
Rundunar sojin Amurka ta kaddamar da hare-hare a Iran bayan farmakar wani jirgin ruwa a Hormuz. Iran ma ta kai harin ramuwa.Hakan ya zo ana jana'izar Khamenei.
Elon Musk ya yi asarar sama da dala biliyan 51 bayan faduwar hannayen jarin SpaceX da Tesla, amma har yanzu shi ne wanda yafi kowa kudi a duniya.
An samu rahoton abubuwan fashewa a kusa da otel din da shugaban Faransa, Emmanuel Macron ya ke zaune da ya je ziyara kasar Syria. An fadi halin da ya ke ciki.
An take wasan Spain da Portugal a gasar kofin duniya, inda ake so a fitar da kasar da za ta je zagen kusa da na kusa da na karshe. Legit Hausa za ta bibiyi wasan.
Kasar waje
Samu kari