Kasar waje
'Yan Najeriya a Afirka ta Kudu sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta kare rayukansu daga hare-haren kyamar baki, yayin da suke yaba wa kasar Ghana.
Iran ta lalata sansanonin sojin Amurka da jiragen yaki na biliyoyin daloli, yayin da majalisar Amurka ke neman bahasi kan kudaden da gwamnatin Trump ke kashewa.
An bayyana asalin Cole Tomas Allen, tsohon dalibin Caltech kuma malami, a matsayin wanda ya bude wuta a taron 'yan jaridu inda Shugaba Trump yake halarta.
A labarin nan, za a ji yadda wani matashi mai suna Cole Tomas Allen ya kainwa shugaban Amurka da bakinsa hari a birnin Washington DC, an yi ran da shi cikin gaggawa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Wakilan Amurka Kushner da Witkoff za su isa Pakistan ranar 26 ga Afrilu, 2026, domin tattaunawa da Iran yayin da ake fuskantar rikici a Lebanon da Isra'ila.
Gwamnatin a kasar Japan na ba matasa da 'yan mata tallafin domin amfani da manhajojin neman aure. Ana haka domin rage matsalar haihuwa a fadin kasar.
'Yan fashin teku sun sace jirgin man fetur Honour 25 dauke da ganga 18,500 da ma'aikata 17 a gabar tekun Somaliya, lamarin da ka iya kara farashin mai.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi ikirarin cewa Iran na son a kulla yarjejeniyar zaman lafiya, ya ce za su yi nazari su duba sabon tayin da aka gabatar.
Kasar waje
Samu kari