Kasar waje
Sanata Tommy Tuberville ya bayyana cewa marigayi Lindsey Graham ya kira mai tsara jadawalinsa yana korafin ciwon kirji bayan dawowarsa daga wata tafiya.
Rahotanni sun nuna cewa mutane sama da 10,000 sun mutu fiye da yadda aka saba a Turai sakamakon tsananin zafin rana da ya afku a ƙarshen watan Yuni.
Rikici na lara tsananta tsakanin Amurka da Iran tun bayan cimma yarjejeniyar sulhu a kwanakin baya, kasashen na ci gaba da kai wa juna hare-hare.
Lamine Yamal ya ce Spain da Faransa su ne ƙasashe mafi ƙarfi a gasar cin Kofin Duniya, yana mai nuna ƙwarin gwiwar doke Faransa a wasan dab da na ƙarshe.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce ƙasarsa za ta kula da mashigar Hormuz, yana mai cewa ya kamata ƙasashen da ke amfana da ita su biya kuɗin tsaron hanyar.
A labarin nan, za a ji jerin kasashen da Jamus ta aminta su shiga kasarta ba tare da biza ba matukar ba za su wuce wasu kayyadajjen lokaci ba na ziyara.ss
Qatar ta ayyana zaman makoki na kwanaki hudu bayan rasuwar tsohon Sarkin ƙasar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, wanda ya rasu yana da shekara 74.
Rundunar juyin juya hali ta Iran ta dauki matakin rufe mashigar ruwa ta Hormuz biyo bayan hare-haren da Amurka da kai wasi biranen kasar ta Musulunci.
Tsohon Sarkin Qatar, Sheikh Hamad bin Khalifa Al Thani, ya rasu yana da shekara 74. Ya jagoranci kasar daga 1995 zuwa 2013 kafin ya mika mulki ga dansa.
Kasar waje
Samu kari