Kasar waje
An zabi Shugaban kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, mai shekaru 46, a matsayin sabon Shugaban Hukumar Shugabannin Kasashe da Gwamnatoci na ECOWAS.
Barkanmu da zuwa shirinmu na kai tsaye kan wasan ƙarshe na gasar cin Kofin Duniya ta FIFA 2026 tsakanin Sifaniya da Argentina. Za mu kawo rahoto daki daki.
Dakarun IRGC sun ce sun harbo jirgin leken asirin MQ-9 Reaper na Amurka a Ahvaz, yayin da Iran ke ikirarin lalata sama da jiragen Amurka 150 tun bayan barkewar yaki.
Ga tashoshin talabijin da manhajojin intanet da za su watsa wasan ƙarshe na gasar cin Kofin Duniya 2026 tsakanin Sifaniya da Argentina domin amfanin 'yan Najeriya.
Dan gwagwarmayar Indiya Sonam Wangchuk ya kwashe kwanaki 20 yana yajin cin abinci, kafin 'yan sanda su kai shi asibiti saboda tabarbarewar lafiyarsa.
Ana fargabar fiye da 'yan gudun hijirar Rohingya 500 sun mutu bayan jiragen ruwa biyu sun bace a teku daga Myanmar zuwa Malaysia yayin da suke tafiya.
Hare-haren Iran sun jikkata sojojin Amurka da dama a Jordan yayin da rikicin ƙasashen biyu ke ƙara tsananta duk da yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya.
Wata fitacciyar mai amfani da TikTok a Ghana, Camilla Alhassan, ta samu hukuncin ɗaurin shekara guda saboda yaɗa labaran ƙarya kan Shugaba John Mahama.
Firaministan Malaysia, Anwar Ibrahim, ya ce duk wani ɗan Isra'ila da aka gano yana cikin ƙasar za a kore shi nan take saboda Malaysia ba ta amince da Isra'ila ba.
Kasar waje
Samu kari