Kasar waje
Gwamnatin Jamhuriyar Benin ta tsare tsohon ministan tsaro, Candide Azannai, bisa zargin hannu a yunkurin juyin mulki da aka dakile a farkon Disambar 2025.
Gwamnatin Amurka ta cewa ta kai kai hari kasar Syria kan ISIS sun kashe da dama. Shugaba Donald Trump ya ce zai cigaba da kai hari bayan kashe sojojin Amurka.
Ruwan sama mai karfi ya jawo ambaliya a biranen UAE, inda aka soke da jinkirta tashin jiragen sama da dama a Dubai da Sharjah. An umarci mutane su zauna a gida.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana mutanen da ya ce su ne ke daukar nauyin ta'addanci a kasar nan.
Bayan sakin sojojin Najeriya, ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar, ya isar da sakon zumunci daga Bola Tinubu zuwa Shugaban Burkina Faso, Ibrahim Traoré.
Sojojin Amurka sun kai farmaki tekun Pacific sun kashe mutane 4. Sojojin sun zargi wani jirgin ruwa da safarar makamai. Ministan tsaro ne ya ba da umarnin kai harin.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Kasar Najeriya na shirin karɓar jiragen yaƙi M-346 guda 24 daga ƙasar Italiya, bayan yarjejeniya da kamfanin tsaro na Leonardo domin yaki da ta'addanci.
Sojojin Amurka sun farmaki wasu jiragen ruwa da suka fito daga Najeriya, daga China zuwa India, da kuma wani jirgi da zai tafi kasar Venezuela karkashin Trump.
Kasar waje
Samu kari