Kasar waje
Spain na iya rasa kaso mai tsoka daga kyautar lashe Kofin Duniya na FIFA 2026 saboda harajin Amurka, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce da martani daga masana.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Lebanon ya jero wadansu kasashen Afrika 13 da aka amince wa yan kasar su kai ziyarar bude ido kafin su yi biza.
Tawagar Najeriya karkashin jagorancin Maryam Yusuf ta lashe lambar zinare a gasar Spelling Bee na duniya a China. An ba kwararrun daliban kyaututtuka.
Kamfanin Amurka, Von Batten-Montague-York da Atiku Abubakar ya ɗauki hayarsa a kan $1.2m ya fara bankado tsofaffin takardun shari’ar Bola Tinubu a kasar Amurka.
Najeriya da wakilai daga Jamus za su gudanar da muhimmin taro a Abuja domin fadada hadin gwiwa kan kasuwanci, tsaro, makamashi, ilimi da zuba jari.
Shugaba Tinubu ya bukaci kasashen Afirka su hada kai wajen Allah wadai da hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu, yana jaddada goyon bayan ECOWAS.
Pentagon ta fitar da sunaye da hotunan sojojin Amurka biyu da suka mutu a harin Iran a Jordan, yayin da kusan sojoji 100 suka jikkata kuma a hare-haren.
An kai hari kan tankar mai a Hormuz wanda ya sa ma'aikata guduwa, yayin da Iran ta yi ikirarin cewa jiragen mai biyu sun kama da wuta sakamakon fashe-fashe a ruwa.
Shugaban Nicaragua Daniel Ortega ya sanar da soke gudanar da zaɓe a ƙasar baki ɗaya, matakin da masana da 'yan adawa suka ƙwatanta da tabbatar da mulkin kama-karya.
Kasar waje
Samu kari