Kasar waje
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tuggar ya ziyarci Ibrahim Traore na kasar Burkina Faso. An saki sojojin saman Najeriya 11 da aka rike a kasar da jirginsu.
Kasar Najeriya na shirin karɓar jiragen yaƙi M-346 guda 24 daga ƙasar Italiya, bayan yarjejeniya da kamfanin tsaro na Leonardo domin yaki da ta'addanci.
Sojojin Amurka sun farmaki wasu jiragen ruwa da suka fito daga Najeriya, daga China zuwa India, da kuma wani jirgi da zai tafi kasar Venezuela karkashin Trump.
Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya ya yi gargadi game da masu amfani da takardu ko bayanan bogi game da masu neman izinin shiga kasar daga Najeriya.
Gwamnatin kasar Burkina Faso karkashin Ibrahim Traore ta cigaba da rike sojojin Najeriya. Sojojin sun bukaci a sako su su dawo gida ba su son yin Kirsimeti a kasar.
Hukumar tattara haraji ta kasa FIRS ta yi karin bayani game da yarjejeniyar da Najeriya ta yi da Faransa. FIRS ta ce babu wani bangare da zai cutar da Najeriya.
Majalisar ƙasa ta Austria ta amince da sabuwar doka da ta haramta sanya hijabi ga ’yan mata Musulmai ƙasa da shekara 14 a makarantu wanda ake sukar matakin.
Gwamnatin Najeriya ta hada kai da Faransa domin inganta tattara haraji. Sababbin dokokin harajin Najeriya na Bola Tinubu za su fara aiki a farkon 2026.
Sojojin Amurka sun kwace wani jirgin kaya da ya fito daga China zai tafi kasar Iran. Sojojin sun cire wasu kaya a jirgin a kusa da tekun Sri Lanka a Nuwamban 2025
Kasar waje
Samu kari