Hukumar DSS
Sojojin Najeriya sun kama wani dan China da ya shigo Najeriya daga kasar China domin hakar ma'adanai ta barauniyar hanya a jihar Borno. An mika shi ga DSS
Za a ji yadda jami'an tsaron farin kaya na DSS sun yi aikin hadin gwiwa da rundunar sojin Najeriya a kan yan ta'addan da Dogo Gide ya gayyato daga Zamfara zuwa Neja.
Jami'an tsaro na hukumar DSS da sojoji sun yi gumurzu da 'yan bindiga a jihar Neja. Jami'an tsaron sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga da dama yayin artabun.
Sarkin Musulmi a Najeriya, Sultan Sa'ad Muhammad Abubakar ya yaba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan yadda yake karfafa zaman lafiya tsakanin addinai.
A wannan labarin, za ku ji DSS ta cafke mutum 4 da ake zargi da ta’addanci da garkuwa da mutane a Sakkwato da Abuja yayin tantance maniyyata Hajji.
Dakarun hukumar tsaron farin kaya sun kara samun nasarar damke wani jagoran dabar masu garkuwa da mutane a lokacin da yake shirin tafiya sauke farali a Saudiyya.
DSS ta kama Sani Galadi a Sokoto yana kokarin tafiya aikin Hajji. Ana zargin Galadi da garkuwa da mutane a Zamfara, kuma yanzu haka yana hannun DSS domin bincike.
Jami'an DSS sun kama Yahaya Zango, hatsabibin mai garkuwa da mutane a sansanin alhazai na Abuja. Jama’a na tambaya: me zai faɗa wa Allah kan ta'addancinsa?
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya jinjinawa DSS kan kama masu garkuwar da suka sace yarinya mai shekara 1 suka wurga ta rijiya bayan karbar kudin fansa.
Hukumar DSS
Samu kari