Hukumar DSS
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi sunayen mutanen da hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta tantance don a nada su jakadu.
Hukumar DSS ta gurfanar da Innocent Chukwuemeka Onukwume a gaban kotu kan zarginsa da kira a yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda Nnamdi Kanu, shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB ya shaidawa kotu cewa baki daya shari'ar da ake yi da shi ba ta bisa tsarin adalci.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron farin kaya ta DSS ta bayyana abubuwan da suka jawo tsaiko wajen shari'ar yan ta'addan Ansaru da ke hannun hukuma.
A wannan labarin, za a ji cewa tsohon darektan DSS, Mike Ejiofor ya gargadi gwamnatin Najeriya da ta dauki barazanar da Donald Trump ya dauka da muhimmanci.
Hukumar DSS ta kori jami’ai 115 bisa zargin rashawa da zamba, ta gargadi jama’a kan tsofaffin jami’an da ke amfani da sunan hukumar wajen cutar da mutane.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron kasar nan na cigaba da aiki tukuru a kan mutane da hukumomi da ake zargin suna da hannu a shirin juyin mulki.
A labarin nan, za a ji cewa wani Darakta Janar a yankin Kudu maso Gabas ya shiga hannun sojojin Najeriya bisa hada baki a shirin juyin mulki a kasa.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar tsaron farin kaya, DSS ta cafke wani mai suna Innocent Chukwuma bayan an gano yana wallafa sakonnin juyin mulki.
Hukumar DSS
Samu kari