Jam'iyyar APC
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya nada Kwamishinan muhalli a matsayin mukaddashin kwamkshinan ma'aikatar albarkatun ruwa na jihar bayan Umar Doguwa ya yi murabus.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya samu tabbaci daga wani jigo a jam'iyyar APC kan batun sake zabensa a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf da tawagarsa sun kai ziyara ta musamman ga tsohon gwamna, Sanata Malam Ibrahim Shekarau a Abuja.
A labarin nan, za a ji lamari na neman rikcabewa gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf game da wanda zai nada a matsayin mataimakinsa bayan Gwarzo ya yi murabus.
Rahoton yadda jam'iyyar APC ta karbe ikon majalisun dokokin wasu jihohin arewacin Najeriya tsakanin shekarun 2025 zuwa 2026, sakamakon sauya sheƙar ‘yan majalisa.
Rikici ya barke a cikin jam’iyyar APC a Daura da ke jihar Katsina bayan wasu ‘yan jam’iyya sun amince da Yusuf Buhari a matsayin ɗan takara a majalisar wakilai.
Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya bayyana Bola Tinubu a matsayin shugaba mai ƙoƙari, yana roƙon al’ummar Kano su mara masa baya a zaben shekarar 2027.
A karshe, jam'iyyar APC ta kwace cikakken iko a majalisar jihar Gombe bayan mamban PDP na karshe, Hon. Yakubu Daniel ya sauya sheka zuwa cikinta.
A labarin nan, za a ji cewa ficewar tsohon ɗan takarar gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ta fara taba APC, an fara samun masu barin jam'iyyar zuwa ADC.
Jam'iyyar APC
Samu kari