Jam'iyyar APC
An fara tattara sakamakon zaben fitar da gwanin APC na takarar shugaban kasa wanda aka kece raini tsakanin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Stanley Osifor.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf da taimakon manyan jam'iyya sun sasanta jiga-jigan APC gabanin babban zabe mai zuwa a 2027.
Jam'iyyar APC na gudanar da zaben fitar da gwani tsakanin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da Osifo Stanley domin tsaida dan takarar shugaban kasa gabanin 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da Gwamna Caleb Mutfwang da Ahmed Tijjani Galadima a matsayin yan takarar gwamna a jihohin Filato da Adamawa gabanin 2027.
AbdulAziz Ganduje, ɗan tsohon shugaban APC na ƙasa, ya sayi fom domin takarar kujerar majalisar wakilai a Kano ƙarƙashin jam’iyyar NDC mai adawa a Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana kwarin gwiwar cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ne zai lashe zabe karo na biyu a babban zaben 2027.
A labarin nan za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta karyata ikirarin da gwamnatin Kano ta yi na cewa Rabiu Musa Kwankwaso dan amshin shatar APC ne.
Kakakin majalisar dokokin Kwara, Salihu Yakubu Danladi, ya lashe tikitin gwamna na APC bayan rikicin cikin gida kan wanda zai gaji gwamna AbdulRahman AbdulRazaq.
Tsohon Ministan harkokin waje, Ambassada Yusuf Tuggar, ya sha kasa bayan da jam'iyyar APC ta sanar da sakamakon zaben fitar da gwani na gwamnan jihar Bauchi.
Jam'iyyar APC
Samu kari