Jam'iyyar APC
A labarin nan, za a ji fitaccen dan APC da aka kora a jihar Kano, AbdulMajeed Dan Bilki Kwamanda ya bayyana cewa babu abin da zai hana shi magana kan ingancin Atiku.
A labarin nan za a ji cewa kalaman Sheikh Sani Yahaya Jingir na ci gaba da yamutsa hazo, har yan ta'adda na amfani da shi wajen bayyana damuwarsu a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan adawa suna kokarin hadewa wuri guda domin fitar da mutum daya da zai buga da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Jam'iyyar APC a Abia ta bai wa Orji Kalu da Chris Nkwonta kwanaki 14 su nemi gafara kan goyon bayan Alex Otti, ko su fuskanci matakin ladabtarwa.
Tawagar yakin neman zaben Ademola Adeleke ta yi barazanar kai karar Sanata Francis Fadahunsi kan zargin bata suna, inda ta bukaci Naira biliyan 10 a matsayin diyya.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwanwaso da Peter Obi sun hadu da sauran yan takarar jam'iyyar NDC game da shirin kafa kamfen na zaben 2027.
A labarin nan za a ji wani dan takara a jam'iyyar NDC ya bayyana muhimmancin da Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso ke da shi wajen inganta Najeriya idan aka zabe su.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta fara fito da wasu daga cikin muradun gwamnati da za a cimma idan yan Najeriya sun zabe ta a 2027.
Wani Sanata daga jihar Osun ya jawo ce-ce-ku-ce bayan an zarge shi da umartar magoya baya su kashe ’yan jam’iyyar Accord gabanin zaben gwamnan jihar.
Jam'iyyar APC
Samu kari