Jam'iyyar APC
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman Sheikh Jingir bayan ya kausasa harshe a wani taro da ka yi a jihar Kano.
Ana matsa wa tsohon Gwamnan Gombe, Sanata Muhammad Danjuma Goje, ya fice daga APC zuwa PDP domin ya taimaka wa Ali Isa Pantami a zaɓen shekarar 2027.
Za a ji cewa Malam Bashir Ahmad ya kalubalanci batun samun kuria 16 a zaben 2022, yana mai cewa magudi aka yi, kuma zai bayyana gaskiya a lokacin da ya dace.
Kwamitin kamfen na Imole ya zargi jam'iyyar APC da ƙoƙarin matsa wa INEC lamba domin rufe rumfunan zaɓe da wuri a wasu sassan Osun yayin zaɓen gwamna.
Mambobin jam'iyyar NDC da ke fushi sun yi watsi da kwamitin sasanta mambobi na Pat Utomi da Buba Galadima, suna cewa yaudara ne ba tare da adalci ba.
A labarin nan, za a ji zargin zaben wanda zai jagoranci yakin neman zaben Atiku Abubakar a ADC ya fara jawo rikici a cikin jam'iyyar gabanin fara yakin neman zabe.
Shugaban jam'iyyar APC, Nentawe Yilwatda, ya yaba wa kungiyar PDP “Rainbow” kan goyon bayan Tinubu, tare da cewa zaben 2027 zai kasance mai adalci.
Ɗan takarar APGA a zaɓen gwamnan Osun, Adesina Adeyemi-Doro, ya janye daga takarar tare da goyi bayan ɗan takarar APC, Bola Oyebamiji, gabanin zaɓen 15 ga Agusta.
Jam'iyyar PDP a jihar Kebbi ta musanta rahoton goyon bayan Gwamna Nasir Idris ko APC a 2027, tana mai cewa jam’iyyar tana nan ɗaya kuma mai zaman kanta.
Jam'iyyar APC
Samu kari