Jam'iyyar APC
Gwamnan Osun, Ademola Adeleke, ya zargi jam'iyyar APC da shirin kauce wa tsarin tattara sakamakon zaɓe, tare da neman jami’an tsaro su binciki zargin.
Abubuwa 9 da za su iya tantance makomar Gwamna Ademola Adeleke, Oyebamiji da Najeem a zaɓen gwamnan Osun 2026, daga tasirin jam’iyyu zuwa batun Osogbo.
Ana magana ne kan zaben gwamnan jihar Osun da 'yan takara 15 ke gaba da juna, karkashin manyan 'yan takara uku: Ademola Adeleke da Bola Oyebamiji da Najeem Saleem.
Ana zargin ‘yan daba da tarwatsa masu kada kuri’a a rumfar Rauf Aregbesola a Ilesa, lamarin da ya dagula zaben gwamnan Osun tare da haifar da fargaba.
Yayin da aka fara shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Osun, mun sake kawo muku dokokin zaben hukumar zabe mai zaman kanta, INEC domin kiyayewa.
Osun na shirin zaben gwamna na 2026 da masu kada kuri’a sama da miliyan 2.3, yayin da Ademola Adeleke, Bola Oyebamiji da Najeem Salaam ke kan gaba.
Ana ganin cewa wasu abubuwa da dama za su taimakawa Gwamna Ademola Adeleke samun nasara a zaben gwamnan Osun a kan APC da za a yi a yau Asabar a jihar.
Jamilu Gwamna ya ce magoya baya a akwatun zabe ke yanke hukuncin zabe, ba dandamali na sada zumunta ba. Nasara a zabe tana samuwa ne kawai ta hanyar kuri'u a Gombe.
Tun da za a kece raini, an kawo dalilan da ka iya bawa jam’iyyar All Progressives Congress (APC) damar yin nasara a zaben gwamnan Osun na ranar Asabar, 15 ga Agusta
Jam'iyyar APC
Samu kari