Jam'iyyar APC
A shafinsa na X, Salihu Tanko Yakasai ya yi rubutu da ya nuna yadda Bola Tinubu ya rasa goyon bayan Arewa sannu a hankali. Matashin ya ce ba a yi wa yankin adalci.
A labarin nan za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa Peter Obi ya yi zargin cewa akwai babbar matsala a dimokuradiyyar Najeriya kafin 2027.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
A labarin nan, za a ji yadda batun shugaban INEC, Joash Amupitan ke kara ɗauajr hankulan ƙungiyoyi masu zaman kansu domin neman a yi bincike kan alaƙarsa da APC.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Ali Isa Ibrahim Pantami, ya yi magana kan siyasa. Farfesa Pantami ya bayyana cewa ayyukan da ya yi za su yi masa alkalamci.
A labarin nan za a ji cewa wani matashin APC ya bar gwamnati mai-ci, ya tafi neman gwamnati a zaben 2023. Sahabi Sufiyan ya koka a kan mulkin APC, zai iya shia ADC.
A labarin nan za a ji cewa diyar Buba Galadima, Zainab ya bayyana irin nadamar da ta A CEWARTA, APC ta gaza cika alkawuran da ta dauka ga yan Najeriya.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
Jam'iyyar APC
Samu kari