Jam'iyyar APC
Jam'iyyar APC ta Osun na nazarin sakamakon zaɓen gwamna na 2026, yayin da jam’iyyar ke tunanin kai ƙara kotun zaɓe domin ƙalubalantar sakamakon zaben.
A labarin nan, za a gano abin da Kwankwaso ya fada game da tsofafin abokan siyasarsa, Abdullahi Ganduje, Ibrahim Shekarau da Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar Accord ya lashe zaben wa’adin biyu a jihar Osun da kuri’u 511,067, yayin da Bola Oyebamiji da APC suka sha kaye.
Bola Tinubu ya taya Adeleke murnar lashe zaɓen Osun, ya bukace shi da haɗa kan jama’a, yayin da ya yaba wa INEC da jami’an tsaro kan zaɓe mai inganci.
Mawaki Davido ya gargadi Gwamnan Edo, Monday Okpebholo, bayan nasarar Adeleke a Osun, yana mai cewa ya shirya domin mayar masa da martani kan kalamansa.
An lakada wa ɗan jaridar TheCable duka a rumfar zaɓen ɗan takarar APC, Bola Oyebamiji yayin zaɓen jihar Osun, kafin ’yan sanda su shiga tsakani su kare shi.
Atiku Abubakar ya taya Ademola Adeleke murnar sake lashe zaɓen gwamnan Osun, bayan INEC ta bayyana shi a matsayin wanda ya samu nasara da ƙuri’u 511,067.
Jigon Accord, Pelumi Olajengbesi, ya ce Tinubu ya taya Adeleke murnar nasarar zaben Osun kafin sanar da sakamakon, yana yaba wa shugaban kasar kan rashin tsoma baki.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da dan takarar da ya samu nasarar lashe zaben gwamnan jihar Osun. Gwamna Ademola Adeleke ya samu tazarce.
Jam'iyyar APC
Samu kari