Jam'iyyar APC
Jam'iyyar APC ta bukaci gwamna Seyi Makinde ya sauka daga kujerar gwamnan jihar Oyo matukar ba zai iya magance matsalar tsaro ba bayan sace dalibai da malamai.
Tsohon Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna cewa har yanzu ba a tabbatar da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC ba a jihar Oyo.
Dr. Jamil Isyaku Gwanna ya yi maraba da gamayyar wasu kusoshin siyasa a jihar Gombe, wadanda suka watsar da jam'iyyun adawa, suka shiga APC mai mulki.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da dakatar da dan majalisar wakilai na mazabar Auyo/Hadejia/Kafin Hausa, Hon. Usman Ibrahim kan wasu zarge-zarge.
Mataimakin shugaban Majalisar dattawa, Sanata Barau I. Jibrin ya karbi dan Majalisar Makoda, Muhammad Ahmad Tomas, wanda ya sauya sheka daga NDC zuwa APC.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya tuna baya kan abubuwan da suka faru da shi kafin ya dare kujerar mulki. Ya bayyana cewa an ba shi kyautar kudi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya samu goyon bayan jigo a jam'iyyar, Musa Iliyasu Kwankwaso bayan kalam Gwarzo.
Mai magana da yawun jam'iyyar APC na kasa, Felix Morka ya bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu ya inganta tsaro a Najeriya kuma ya cancanci tazarce a 2027.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya roki talakawan jihar da su sake zaben jam'iyyar APC a 2027 tare da yafe masu kura kuran da suka tafka a baya.
Jam'iyyar APC
Samu kari