Jam'iyyar APC
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) na shan suka kan zargin ba zai yi adalci ba a 2027. Kungiyoyi sun zargi Joash Amupitan da wariya da alaka da APC.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dura a kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar kan rikicin jam'iyyar ADC.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana tsarin da yake son ya kawo a kasar nan. Atiku ya ce ya yi dana sanin rashin goyon bayan tsarin a baya.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya sanar da cewa suna tare da masu kada kuri'a a jihohin Kano da Katsina yayin da ake shirin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya ce ADC ta samar da hanyoyin da za ta bi wajen samar da ɗan takara a 2027.
Shugaban APC Nentawe Yilwatda ya ce ba za a bar masu sauya sheƙa su karɓe ikon jam’iyya ba. Wannan na zuwa ne yayin da wutar rikici ta fara ruruwa a APC.
A labarin nan za a ji cewa Maurice Vonobolki ya umarci dukkanin magoya bayansa da ke kananan hukumomin jihar Adamawa da su yi murabus daga jam'iyyar APC.
Shugaban gwamnonin Arewa kuma gwaman Gombe, Inuwa Yahaya ya ce rufin asirin mu na cikin zaben Bola Tinubu da sauran 'yan APC a zaben 2027 mai zuwa.
Jam'iyyar APC
Samu kari