Jam'iyyar APC
APC ta amince cewa rikicin cikin gida, rashin jituwa kan dan takara da raina karfin Ademola Adeleke sun taimaka wajen kayen jam’iyyar a zaben Osun.
Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya ce sauye-sauyen Tinubu na taimaka wa jihohi biyan albashi da fansho da gudanar da ayyuka ba tare da bashi ba.
Jami'ar APC ta yi alkawarin samawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kuri'a miliyan 1 a zaben shugaban kasa na shekarar 2027 a jihar Ondo duk da rikicin cikin gida.
A labarin nan za a ji cewa dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar NDC, Rabiu Musa Kwankwaso ya karbi wasu jiga-jigai a karamar hukumar Birnin jihar Kano.
Tsohon Sanata Ojudu Babafemi ya bayyana dalilai 15 da suka jawo rashin nasarar APC a Osun, ciki har da yunwa, rufe asusun gwamnati da tasirin Davido.
Musa Mai Sana’a ya sha da kyar daga fusatattun matasa a Katsina yayin da yake tallata Tinubu, Solomon Dalung ya yi kira ga siyasa ba tare da tashin hankali ba.
Kakakin Majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya yi murabus bayan ‘yan majalisa sun shirya tsige shi, kamar yadda mai taimaka masa ta tabbatar.
Shugaban matasan APC, Dayo Israel, ya ce rashin nasarar jam’iyyar a Osun ya kamata ya zama gargadi kafin 2027, tare da yin kira ga APC ta gyara kura-kurenta.
Bayan kwanaki 84 kacal ko makamancin haka Abdulaziz Abdullahi Umar Ganduje ya koma APC da ya yi murabus daga NDC a Kano. Abdulaziz ya koma layin mahaifinsa.
Jam'iyyar APC
Samu kari